Latest
Mai amfani da shafin sada zumunta, Thapz ya tambayi mata a Twitter su bayyana abubuwan da ba sa so a jikin namiji, lamarin da ya jawo martani da maganganu masu.
Hedkwatar tsaro ta Najeriya ta fitar da sunayen kwamandojin yan ta'adda 19 da ake nema ruwa a jallo. Yan ta'addan sun dade suna adabar garuruwa da dama a arewa.
Wani dan Najeriya ya shajja'a jama da dama a kafar TikTok yayin da cikin alfahari ya nuna kudin da ya tara a asusu da suka kai N5,000,000 kamar wasa kamar gaske
Kakakin Atiku Abubakar yana ganin za a iya hana Bola Tinubu shiga takarar Shugaban Kasa. Mai magana da yawun bakin PDP yace dalili shi ne zargin harkar kwaya.
Mai neman zama shugaban kasa a babban zaben 2023 dake tafe, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya ayyana kansa, Atiku da Obi a matsayin manyan yan takara a Zaben 2023.
Wani sabon jami'n yan sanda da ya tafi horo jihar Bauchi ya dawo gida bayan watanni tara ya tarar da abin mamaki, kaninsa ya dirkawa sabuwar amaryarsa ciki.
Wasu da ake zargin yan daba da ke yi wa yan adawa aiki ne sun kona wani sashi na gidan jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a jihar Benue, Akaa Lim.
Dan takaran jam'iyyar APC Bola Ahmed Tinubu ya bi sahun abokin tafiyarsa Kashim Shettima wajen caccakar dan takaran kujeran shugaban kasa na jam'iyyar PDP.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun halaka manoma 15 a kananan hukumomin Giwa, Birnin Gwari da Kajuru ta jihar Kaduna. Samuel Aruwan, ya tabbatar da faruwar hakan.
Masu zafi
Samu kari