Latest
Rahotanni daga jihar Ebonyi sun nuna cewa wasu mahara da ba'a san manufarsu ba sun yi ajalin kansila a yankin karamar hukumar Ohaozara ta jihar Ebonyi da dare.
Gwamnan PDP Nyesom Wike ya sake jaddada adawarsa ga ‘yan Arewa, inda yace burinsu ya cika tunda dan Arewa bai lashe mulki ba a zaben bana da aka yi ranar 25.
Karamain ministan kwadugo da samar da ayyukan yi, Festus Keyamo, ya bayana cewa Allah da ɗaga Peter Obi har ya tsaya takara ne domin ya zama sababin nasarar APC
Attajiran 'yan Najeriya sun ci ribar da ba a yi tsammani yayin da aka bayyana irin kudin da suka samu cikin mako guda kacal, an fadi ta ina suka ci wannan riba.
Bashir El-Rufai, dan gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya ce Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ne zai gaji farin jinin Shugaba Muhammadu Buhari a siyasar Najeriya.
Zababben shugaban kasa a Najeriya Bola Ahmad Tinubu zai yi wata ganawa da zababbun 'yan majalisu don warware wasu matsalolin da ke iya tashi bayan rantsarwa.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi, NDLEA, ta yi nasarar kama wani tsohon mayakin Boko Haram da wani basaraken gargajiya kan laifin safarar kwaya.
Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN, ta fadawa mambobinta su zabi yan takarar wadanda suka cancanta a zaben gwamnoni da yan majalisun jihohi da ke tafe a ranar 18
Wani masanin tattalin arziki ya bayyana kadan daga abubuwan da CBN ya kuskure wajen kawo batun sauyin kudi da kawo dokar kashe takardun Naira a Najeriya yanzu.
Masu zafi
Samu kari