Latest
Femi Gbajabiamila, kakakin majalisar wakilan Najeriya yace duk mai shakku kan shekarun Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na APC ya tafi wurin mahaifiyarsa.
Dan takaran kujerar shugaban kasan Najeriya a zaben 2023, Bola Tinubu, ya sake zagin dan takaran shugaban kasa jam'iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar a jihar Legas
Dan takaran kujerar shugaban kasan Najeriya a zaben 2023, Bola Tinubu, ya lissafo jerin wasu jihohin arewacin Najeriya da ba tantama zai kayar da abokan adawa..
A yau Asabar 26 ga watan Nuwamba ne dan takarar shugaban kasa na APC, Asiwaju Bola Tinubu ke kaddamar da kamfen dinsa a jiharsa ta Legas a filin Teslim Balogun.
Yan takaran kujerar shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP sun bayyana cewa duk da jam'iyya adawa ta APGA ku mulkan jihar, ko shakka babu zasu lashe zaben jihar.
Babachir David Lawal yace ba a maganar APC a wadanda za su iya cin zabe. Festus Keyamo yace abin ban dariya ne a fadin haka duba da karfin da suka yi a siyasa.
Hukumar shirya zabe ta kasa mai zaman kanta watau INEC ta sakin jerin abubuwan da aka haramta wajen yakin neman zaben da jam'iyyun siyasan Njeriya ke yi yanzu.
Dukkan yan takara da shugabannin jam'iyyar Peoples Redemption Party, PRP, sun tattare sun koma jam'iyyar All Progressives Congress, APC, domin bada gudumawarsu.
Wata kotu da ke zamanta a Osogbo, jihar Osun ta tsige dukkan sabbin shugabannin kanananan hukumomi da kansiloli na jam'iyyar APC kan rashin bin doka yayin zabe.
Masu zafi
Samu kari