Latest
Rahotanni sun tabbatar sa yarjejeniyar da aka cimma tsakanin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da Sanata Godswill Akpabio kan shugabancin majalisar dattawa ta 10.
Tun bayan dawowar damokradiyya a 1999, takwas daga cikin jihohi 36 na Najeriya suna nan a yadda suke kuma har yanzu jam’iyyar adawa bata taba mulki a ciki ba.
Wata matashiya da ta auri mai nakasa ta wallafa tsoffin hotunansa don nuna yadda yabsauya bayan shekaru 10, kuma jama’a da dama sun yaba tsantsar kyawunsa.
Babbar jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP), ta bayyana cewa.ba za ta gayawa ƴan majalisunta ƴan takarar da za su zaɓa ba a.shugabancin majalisa.
Emefiele da Tinubu ya dakatar a ranar Juma'a 9 ga watan Yunin da muke ciki, ya yi abubuwa da dama a kujerarsa ta CBN da suka janyo masa suka daga 'yan Najeriya.
Tsohon sanatan Bayelsa ta gabas a majalisar dattawa, Ben Murray-Bruce, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu na daukar matakan da suka dace a gwamnatinsa.
Wata matar aure mai sun Violet ta bada labarin yadda ta haifa jinjiri dauke da IUD na tsarin iyali. Tace ta saaka shi an tsare mahaifarta daga daukar ciki.
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya bukaci zababbun sanatoci da su duba cancanta da ra'ayin kasa wajen zabar shugabannin majalisa ta 10 ba aljihunsu ba.
Rahotanni sun tabbatar da cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, bai dakatar da Malam Mele Kyari ba daga shugabancin kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL).
Masu zafi
Samu kari