
Latest







Sunayen ‘yan kwamitin ya wargaza Jam’iyyar APC, Gwamnoni na barazanar juyawa Tinubu bore. Sabanin ya yi kamari da har wasu Gwamnoni suna yi wa Tinubu barazana

Fantamawar rayuwa da mallakar jirgin hawa domin more rayuwa na daya daga cikin abubuwan da ake gani a matsayin tumbatsar dukiya a duniya, a Najeriya ma bata.

Wasu tsagerun yan bindiga sun kai hati kan mutane a kauyen Tauji da ke yankin ƙaramar hukumar Maru a jihar Zamfara, sun kashe mutane sun sace mata masu jego.

Dakta Maryam Mustapha ta yi bayani kan irin illolin da shna shisha ka iya janyowa matasa ganin yadda lamarin ya zama ruwan dare a cikin al'umma a yanzu haka.

Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Damaturu ta sanya ranar 28 ga watan Satumba, 2022 domin yanke hukunci kan Kes ɗin halactaccen ɗan takarar Yobe ta arewa.

Kungiyar matasan PDP a arewa a sun gudanar da zanga zanga suna masu neman Shugaban jam’iyyar na kasa, Sanata Iyorchia Ayu ya sauka daga kujerarsa a Katsina.

Tsohon gwamnan jihar Kano, kuma ɗan takarar shugaban ƙasa a inuwar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, ya bude sabon ofishin jam'iyyarsa a mahaifar shugaba Buhari.

Mun yi rubutu a kan siyasar 2023, mun duba yadda dokar NotTooYoungToRun tayi tasiri. Za a ga Matasa sun samu titikin shiga takarkaru a zabukan shekara mai zuwa.

Bidiyon John Lyon, wanda ake zargi da kasancewa shugaban kungiyar garkuwa da mutane,ya bayyana yana kuka kamar karamin yaro yayin da ya shiga hannun 'yan sanda.
Masu zafi
Samu kari