Latest
Tsohon gwamnan Kano kuma mai neman zama shugaban kasa a inuwar NNPP mai kayan alatu ya kaddamar da kwamitin yakin neman gina sabuwar Najeriya a zabe mai zuwa.
A yau ne dokar kayyade cire kudi ta fara aiki a Najeriya, an bayyana dokokin da ke tattare da wannan doka. An fadi adadin da mutum zai iya cirewa da na kamfani.
Majalisar dokokin jihar Kwara ta tabbatar da rasuwar Olawoyin Magaji, shugaban masu runjaye na majalisar mai wakiltar mazabar Ilorin ta tsakiya yau da safiya.
Rigingimun da suka hana PDP zaman lafiya har ta kai ga dare wa gida biyu a jihar Katsina ya bude sabon shafi, bangaren tsohon gwamna sun ware kansu da kamfe.
Wani matashi ya aikata aikin dana-sani yayin da ya sheke matar mahaifinsa saboda kawai sun samu sabani a kan abinci. Ya bayyana dalilin kashe matar uban nasa.
Shugaban kasa Muhammasu Buhari zai ziyarci jihar Adamawa a yau Litinin, ga watan Janairu domin halartan gangamin yakin neman zaben jam'iyyar APC mai mulki.
Mai magana da yawun tsohon mataimakin shugaban kasa, Daraktan kwamitin kamfen PDP, da kakakin kamfen shugaban kasa na PDP duk sun karyata rashin lafiyar Atiku.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi ya bayyana akdan daga abin da ya shirya yiwa 'yan Najeriya zai cire tallafin mai a cewarsa a wata hira.
Kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na Labour Party, ya karyata rade-radin da ake yi cewa jam'iyyar bata da wakilan zabe a fadin jihohin arewacin kasar.
Masu zafi
Samu kari