Latest
Femi Fani-Kayode ya zargi Atiku Abubakar da shirya kifar da gwamnati. Hukuma na neman jigon APC bayan cewa ana shirin juyin-mulki, ya cire Atiku daga zargi.
‘Dan takaran kujerar shugaban kasa a jam’iyyar adawa ta PDP, Atiku Abubakar yana so Jami’an tsaro su kama Darektan yakin zaben APC kan zargin kifar da gwamnati.
A labarin da muke samu daga jihar Kano, dan takarar gwamna a jihar a jam'iyyar Labour ya bayyana sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki a jiya Lahadi a yamma.
Jama’a mazauna Onyagede da ke karamar hukumar Ohimini ta jihar Binuwai sun tsorata kan Kaiwa da kawowa wani helikwafta a yankin wanda ke sauke wasu irin sojoji.
Buba Galadima, jigo a jam’iyyar adawar nan ta New Nigeria People’s Party ya ce Gwamnatin Buhari ta tsige baffansa Hassan Albadawi daga mukaminsa kan canza kudi.
Yaron Tsohon Gwamnan Adamawa, ya fadi abin da Bola Tinubu yayi wa Mahaifinsa shekaru 10 da suka wuce. Abdulaziz Nyako ya ce dole zai goyi bayan takarar APC.
Bola Ahmed Tinubu, ‘dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar APC, yace duk labaran kanzon Kurege ne ke yawo kan cewa zai kara aure. Yace Remi Tinubu ta ishesa.
A jiya aka ji maganar akwai wadanda suka boye kudi gaskiya, Buba Galadima ya yarda da gwamnati. Akwai Gwamnan da ya boye fiye da Naira Biliyan 22 a gidansa
Yanzu muke samun labarin cewa, Allah ya yiwa mahaifin gwamnan jihar Bayelsa rasuwa. Ya zuwa yanzu dai rahoto bai bayyana musabbabin rasuwa dattjon jihar ba.
Masu zafi
Samu kari