Latest
Jiga-jigan APC sun fallasa yadda ‘Dan takaran Gwamna, Ovie Omo-Agege ya hada-kai da Jam’iyyar LP. Tsohon mataimakin shugaban majalisar ya yi wa Peter Obi aiki
Kungiyar malamai da limamai reshen jihar Ogun ta hannun sakatare Shaykh Tajudeen Adewunmi, ta roku sabbin shugabannun siyasa su ji tsoron Allah kar sƴ ci amana.
Dr Chinonso Egemba, wanda aka fi sani da Aproko Doctor a manhajar sada zumunta ta Tuwita ya bayyana cewa mutumin na kaiwa shekaru 21 azzakarinsa ya daina girma.
Jigon jam'iyyar APC, Tein Jack-Rich ya musanta zargin da ake yi na cewa ya bai wa Gbajabiamila cin hancin kuɗaɗe N500 domin a sanya shi cikin ministocin Tinubu.
An kori manyan sakatarorin gwamnatin Zamfara, kuma an tsaida wasu cikin shugabannin gargajiya. Gwamna Dauda Lawal Dare ya soke matakan da gwamnatin APC ta dauka
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar na IIi, ya yi kira ga ɗaukacin yan Najeriya su mara wa shuwagabannin baya kuma su dage da yi masu addu'a.
Yanzu ana maganar wanene zai dare kan kujerar shugaban masu rinjaye a majalisar dattawa. Sanatoci su na kan gaba wajen neman rike mukami mafi tsoka a mukamai.
An kai karar tsohon karamin ministan albarkatun man fetur na kasa a lokacin Buhari, Timipre Sylva, bisa zargin barazana da rayuwar tsohon kakakin jam'iyyar APC.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya kasa aiwatar da sallar Idi sakamakon zama a wurinsa da tsohon mai magana da yawun Majalisar Dattawa, Sanata Ajibola Ba.
Masu zafi
Samu kari