Latest
Abba Kabir Yusuf, gwamnan jihar Kano ya bayyana dalilin da yasa yake yin rusau a jihar da ke Arewa maso Yammacin Najeriya. Ya e yana yi ne don kwato kadarori.
IPMAN ta ce babu shirin da ake yi na kara farashin fetur daga N540 zuwa N700. Za a ji tsadar da Dalar Amurka ta yi ba zai jawo farashin ai ya kai har N700 ba.
Wani mutum, Herbert Baitwababo ya maka mai gudanar da rukunin manhajar 'WhatsApp' a Uganda kan zargin cire shi a rukuni wanda suka kirkira don taimakon al'umma.
A ranar Juma'a ne jami'an yan sanda suka kama wani mutum mai suna Abdullahi Isa kan kange matarsa da yunwa na tsawon shekaru biyu a Maiduguri, jihar Borno.
Yanzu muke samun labarin yadda Shugaban Najeriya, Bola Ahmad Tinubu ke ganawar sirri da daya daga cikin shugabannin kasashen Afrika. Yana ganawar ne a Legas.
Gwamnan jihar Niger, Mohammed Umaru Bago, ya gwangwaje Alhazan jihar da kyautar Riyal 100 kowannensu a ƙasa mai tsarki. Gwamnan ya kuma ba ma'aikata Riyal 200.
Tun bayan cire tallafin mai, wasu mazauna birnin Maiduguri sun bayyana yadda suka koma hawa kekuna don rage musu radadin cire tallafin da aka yi a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara Ahmed Sani Yariman Bakura ya bayyana cewa sulhu na gaskiya ya kamata gwamnatocin Najeriya su yi da 'yan bindigan da suka addabi.
Wata mai suna Maryam Musa ta roki Kotun musulunci mai zama a Magajin Gari Kaduna ta raba aurenta da Kabiru Sulaiman saboda wulaƙanci da cin mutunci da take sha.
Masu zafi
Samu kari