Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya yi wa malaman makaranta babban gata. Gwamna Uba Sani ya tsawaita lokacin da za su yi ritayasu daga shekara 60.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya yi wa malaman makaranta babban gata. Gwamna Uba Sani ya tsawaita lokacin da za su yi ritayasu daga shekara 60.
Hukumar tace fina-finai ta bukaci fitacciyar jaruma Ini Edo ta sauya taken fim dinta da ake kira 'A Very Dirty Christmas' bayan korafe-korafen CAN da jama’a.
Fitaciyyar jarumarnan ta Kannywood wacce aka fi sani da Fati KK ta yi cikakken bayani game da mutuwar aurenta. Ta ce ta fuskanci kalubale da dama amma ta shanye iyakaci ta zauna ta sha kukanta amma bata taba neman a sake ta ba.
“Allah na gani na yi iya bakin kokarina don ganin aurena ya zauna lafiya, amma hakan bai yiwu ba, saboda mijina auri saki ne, kafin ni ma ya saki mata sama da 15, don haka ba kai na farau ba. Yarona Arafat ne na 11 a cikin yayansa
Shahararriyar jarumar nan kuma tsohuwar fuska a masana'antar shirya fina-finai ta Kannywood watau Aina'u Ade ta bayyana cewa kawo yanzu dai ba ta da wani tsayayye dake neman ta da aure don haka har yanzu ba ta tsaida lokacin auren
A yayin da mutane maza da mata da kuma da musamman ma malaman addinin musulunci da dama suka yi ta suka tare da Allah-wadai da irin yadda diyar gwamnan Kano, Fatima Abdullahi Umar Ganduje ta zazzagar da zallar farin ciki
Wasu fitattu a masana'antar shirya fina-finain Hausa da ake yi wa lakabi da Kannywood sun nuna matukar bacin ran su kan rashin tsawatawa daga malamai da kuma hukumomi a kan hotunan diyar gwamnan jihar Kano Fatima Ganduje da
Tsohuwar shahararriyar jarumar nan ta kamfanin shirya fina-finan Hausa, Fati Muhammad ta caccaki auren yar gwamnan jihar Kano Fatima Ganduje wanda akayi a makon da ya gabata, a cewar ta da yar fim ce ta aikata tsiyar da an zage su
Sababbin wasannin Hausa na ci gaba da samun krbuwa. Wannan ya sa kamfanin shirya fina-finan Hausa kara samun kudi da suke shirya wasanni masu inganci sosai. Masana’antar na da masoya da dama, jarumai da kuma daraktoci masu fasaha.
Wasu ‘Yan Kwankwasiyya su na goyon bayan Sanatan Kano ta tsakiya Rabi’u Kwankwaso ya fice daga APC ya dawo Jam’iyyar PDP. Magoya bayan na Kwankwaso na so a hada kai a tika Dr. Abdullahi Umar Ganduje da kasa a 2019.
Kamar dai yadda muka samu daga majiyar mu, fitacciyar jarumar nan ta fina-finan Hausa a masana'antar shirya fina-finai ta Kannywood mai suna Samira Ahmad ta fito ta bayyana babban dalilin da ya sa har yanzu ba ta sake yin aure ba.
Labaran Kannywood
Samu kari