Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Takunkumin Amurka ya shafi ’yan Najeriya masu neman shiga kasar matsayin masu zama na dindindin, dalibai, yan kasuwa, masu yawon bude ido da wasu nau’o’in biza.
Bankin Duniya ya ce yawan al’umma, annobar COVID-19 da karyewar farashin danyen mai a kasuwannin Duniya su na cikin abubuwan da su ka jawo talauci a Najeriya.
Hukumomin kasar Saudi Arabia sun saki sunayen limaman da za su jagoranci sallolin Tarawihi da Tahajjud a masallacin Harami dake Makkah na watan Ramadanan bana
An hana a dauki bidiyon sallolin da ake yi a harami, a haska a kafafen yada labarai. Daga baya sai aka ji gwamnati ta janye wannan doka, amma ta bar sauran doka
Wani matashi dan kasar Ghana ya janyo surutai a kafafen sada zumunta bayan ya fallasa wani lamari da ya dauki shekaru yana boyewa. A wata wallafa da aka yi a Tw
Yayin da yaki tsakanin Rasha da Ukraine ke ci gaba da kamari, mutane da dama na ci gaba da yiwa shugaban Rasha barazana da kisa saboda yadda sojojinsa ke shiga
Wani mai bincike, Joe Hattab ya bar masu amfani da yanar gizo cikin mamaki, bayan ya wallafa bidiyon da ya dauka yayin ziyarar da ya kaiwa mutanen Tana Torajan.
Ma'aikatar Ilimi ta kasar Rasha ta shaida wa yan Najeriya cewa a shirye ta ke ta basu guraben karatu idan suna sha'awar cigaba da karatunsu a kasar. Mikhail L.
Finland ita ce kasar da ta fi ko wacce kasa farin ciki kamar yadda rahoton UN ta nuna, ta kasance a wannan matakin na tsawon shekaru 5, yayin da kasar Afghanist
Tsoron a kashe shi da guba ta sa Vladimir Putin ya fatattaki mutane 1, 000 daga mukarrabansa, ya kori na-hannun damansa ne don tsoron magauta su sa masa guba.
Labaran duniya
Samu kari