Muhammad Malumfashi
19599 articles published since 15 Yun 2016
19599 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnatin tarayya na neman karbo bashin $800m daga kasar waje. Sanata Muhammad Ali Ndume ba zai yarda a ci bashin ba, ya ce zai kai Muhammadu Buhari gaban kotu.
Satar da ake tafkawa a Gwamnati ta girgiza Muhammadu Buhari. Mai magana da bakin shugaban Najeriya ya ce babu wani wanda ya yi wa Buhari shaidar rashin gaskiya
A jiya, Antony Blinken ya dauki kimanin minti 20 yana zantawa da zababben shugaban Najeriya. Mataimakin Kakakin Jakadancin Amurka, Matthew Miller ya fadi haka.
Gaskiya sun fito kan tayin da Bola Tinubu ya yi wa Rabiu Kwankwaso. Sannan zababben shugaban Kasar ya zauna da Mai martaba Muhammadu Sanusi II a kasar Faransa.
Labari ya zo cewa ASRADI ta roki kotun tarayyar ta bada umarni a dakatar da rantsar da zababben shugaban Najeriya watau Asiwaju Bola Tinubu a karshen Mayun 2023
Za a ji Hon. Tajuddeen Abbas da Benjamin Kalu sun samu goyon bayan Gwamnoni da ‘yan jam’iyyun PDP, LP, NNPP da sauran masu adawa a zaben majalisar wakilai.
Shugaban Jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Adamu ya gargadi ‘Yan majalisa a kan maimaita kuskuren baya, ganin samun shugabannin majalisa ya na da muhimmanci.
Hajiya No Shaking ta na ganin Nasiru Gawuna ba zai yi mulkin Kano a 2023 ba, ta ce Abba Yusuf ya lashe zaben Gwamna, Rabiu Kwankwaso ya sha gaban kowa a siyasa.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a NNPP, Rabi'u Musa Kwankwaso ya yi wata ganawa da zababben shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, hakan ya jawo ana ta surutu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari