Muhammad Malumfashi
19593 articles published since 15 Yun 2016
19593 articles published since 15 Yun 2016
Wani na-kusa da Asiwaju Bola Tinubu ya yi bayani kan shirin Gwamnati mai zuwa, ya ce Bola Tinubu zai yi sakayya ga Gwamnoni masu barin-gado da suka taimake shi.
‘Yan Takaran Majalisa sun watsawa Kashim Shettima kasa ido. Sanata Shettima bai samu damar zama da Wase, Betara, Jaji, Soli da sauran masu takarar majalisa ba
A yammacin Juma'ar nan, Sanata Abdul'aziz Yari, ya ziyarci jagoran jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, a gidansa dake babban Birnin tarayya Abuja.
Tun 2021 Nnamdi Kanu yake shari’a da gwamnatin tarayya, Muhammadu Buhari zai bar mulki yana daure. Bola Tinubu zai gaji tirka-tirkar Nnamdi Kanu da gwamnati.
Za a ji Sanata Ovie Omo-Agege ya fitar da jawabi ta bakin Sunday Areh, yana godewa Shugaban kasa, ya ji dadin amincewa da gina jami’ar gwamnatin tarayya a Kwale
Za a ji jigon jam'iyyar APC, Ambasada Ahmadu Haruna Dan Zago, ya ja hankalin magoyan jam'iyyar a kan cewa APC za ta cigaba da rike kujerar gwamnan Kano a 2023.
Sanata Uzor Kalu yana so ya zama shugaban majalisa, amma har gidan yari ya je. EFCC ta taba cafke sauran 'yan takara irinsu Abdulaziz Yari da Godswill Akpabio
Akwai yiwuwar jam’iyyar APC ta canza tunani a kan shugabancin majalisa. Boren Sanatoci da ‘Yan Majalisan Arewa zai tursasa Shugabannin APC su yi amai su lashe
Ganin cewa ‘yan kwanaki su ka rage Bola Tinubu ya karbi ragamar shugabanci, an fara tattaro nasarorin da gwamnatin Muhammadu Buhari ta samu a shekaru takwas.
Muhammad Malumfashi
Samu kari