Muhammad Malumfashi
19675 articles published since 15 Yun 2016
19675 articles published since 15 Yun 2016
An kawo shawarar daina tambayar shekarun mai neman aiki, a ba kowa dama. Jiya aka gabatar da kudiri a Majalisar wakilan tarayya domin a dawo da daukar ayyuka.
A Kano, a auren zaurawan da gwamnatin Abba Kabir Yusuf za tayi, mata su na harin auren Sanata Kawu Sumaila, Yusuf Ogan Boye, da wani ‘Dan Majalisar tarayya.
Lanre Isa-Onilu ya fadi dalilin da ya jawo Abdullahi Adamu ya rasa kujerarsa a APC tun daga gaza cigaba da sasanta ‘yan jam’iyya zuwa rikici da shugaban kasa
Tun tuni an yi ta samun sabani a kan wadanda za su shugabanci NEDC da aka kafa a 2017. Jiya Bola Tinubu ya rubuta takarda game da nadin shugabannin hukumar.
Jam’iyyar APC ta gamsu Abdullahi Ganduje ya gaji Abdullahi Adamu a NWC. Ganduje ya kama hanyar zama sabon shugaban jam’iyyar bayan canza lissafi da aka yi.
Gwamnan Katsina ya dauko matashi, Abdulrahim M. Ma’aji da ya yi karatu a Sudan domin ya zama Likitansa. An kafa jami’ar da ya yi karatu da Ibn Sina ne a 2000.
Muhammadu Buhari yana cikin masu halartar taron Gidauniyar jihar Katsina na shekarar nan. Tun da Buhari ya mika mulki, wannan ne karon farko da zai je wani taro
Abba Kabir Yusuf ya nada shugabannin wasu hukumomi, cibiyoyi da kamfanonin jihar Kano. Irinsu Dr. Muhammad S. Khalil da Dr. Dahir M. Hashim aiki sun samu mukami
Daniel Bwala ya yabi halin Babatunde Oglala, SAN da Dr. Kayode Fayemi da sauran Yarbawan APC ganin Abdullahi Adamu ya tafi, ya ce mulki ba abin dorewa ba ne.
Muhammad Malumfashi
Samu kari