Muhammad Malumfashi
17156 articles published since 15 Yun 2016
17156 articles published since 15 Yun 2016
Lauyoyin hukumar sun fara yin galaba a shari'arsu da tsohon Akanta Janar. Yanzu haka Akanta Janar din da aka dakatar zai maidowa Najeriya da N300m da Daloli.
A jiyar Abia ta Arewa, ‘Ya ‘yan jam’iyya sun zargi fitaccen Sanata da kitsawa APC zagon-kasa. Ana zargin Sanata Orji Uzor Kalu da goyon bayan 'yan hamayya.
Rt Hon. Femi Gbajabiamila ya zauna da shugaban kasa a kan zargin satar kudin da ke asusun CBN. Gbajabiamila ya yi wannan bayani ne ga manema labarai a Aso Villa
Wasu mutane sun dauki mara lafiyarsu sun kai asibiti cikin tsakar dare, aka yi rashin sa'a ba tayi rai ba. A kan wannan wani uba da yaronsa suka zane ma'aikata.
Alkali ya samu Emmanuel Sombo da laifin satar kudin FCE Eha Amufu. Hakan na zuwa bayan shekaru ana shari’a da hukumar EFCC, jami’in zai yi shekaru 304 a daure
A Anambra Ma'aikata sun samu karin albashi, sannan Gwamna Charles Soludo ya bi ya rabawa kowa kyautar N15, 000 domin su yi shagulgulan bikin kirismetin bana.
Da ya saurari kalaman Atiku Abubakar, Sarkin Katsina, Dr. Abdulmumin Kabir Usman ya bayyana cewa akwai alamun samun nasara ga 'dan takaran na PDP a zaben badi.
Kamar yadda aka yi da aka yi ambaliya a Jigawa da gobara a Kano, ‘Dan takaran PDP watau Atiku Abubakar ya bada N50m ga wadanda rashin tsaro ya rutsa da su.
Gwamnan Jihar Ebonyi, David Umahi, ya ba da umarnin kama wadanda suka dafa abinci mara dadi wajen wani shagali na Kirsimeti da aka shirya a makon da ya gabata.
Muhammad Malumfashi
Samu kari