Muhammad Malumfashi
17071 articles published since 15 Yun 2016
17071 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya dakatar da shugaban hukumar gudanarwa na KASCO Dr. Tukur Dayyabu Minjibir sakamakon samunsa da sakaci wajen aiki.
Lambar Godwin Emefiele ta fito a wani bincike da ake yi, nan da ‘yan kwanaki kadan mutanen Najeriya su ji labarin badakalar da za ta shiga cikin mafi girma a tarihi.
Bola Tinubu ya cire tsarin tallafin man fetur, jama'a su na shan wahala. ‘Yan kwadago da kungiyoyin ma’aikata za su iya tafiya jajn aikin da zai shafi ko ina.
Wasu sun ce akwai wanda ke biyan kudi domin Tajudden Abbas ya rasa kujerarsa. A wani jawabi da aka alakanta da Kungiyar CAPW, an zargi Nkeiruka Onyejeocha da hakan.
Sojoji da-dama sun mutu yayin da su ke kare kasa. Janar Taoreed Lagbaja a matsayinsa na hafsun sojojin kasa ya sanar da cewa Bola Tinubu ya ce a fito da kudinsu.
Emmerson Mnangagwa ya gaji Robert Mugabe a 2017, har yanzu shi ne shugaban Zimbabwe. ‘Dan Shugaban Kasar ya zama Minista da Mahaifinsa ya sake darewa karagar mulki.
Tsohon Minista ya bada shawarar yadda za a inganta zabe. Hon. Osita Chidoka ya na son ganin dole a kammala shari’a kafin rantsuwa kuma ka’idojin INEC su shiga doka.
George Turnah wanda ya na da kusanci da Goodluck Jonathan, ya taba zama hadimi na musamman a NDDC zai tafi gidan gyaran hali a sakamakon samun shi da laifi.
Mun kawo jawabin Sheikh Idris Abdulaziz kan rasuwan Sheikh Abubakar Giro Argungu bayan rigimarsu a 1990s, ya ce ya na yi masa zaton iyakar fahimtarsa yake yi.
Muhammad Malumfashi
Samu kari