Ibrahim Yusuf
3498 articles published since 03 Afi 2024
3498 articles published since 03 Afi 2024
Wasu 'yan majalisa a Amurka sun nuna adawa da matakin Donald Trump na shiga yaki da kasar Iran bayan rikici ya yi kamari tsakaninta da kasar Isra'ila.
Jam'iyyar PDP ta ce tana jin dadi kan rikicin da ya bulla a APC bayan taron Arewa maso Gabas a jihar Gombe. An kai farmaki wa Ganduje kan takarar Shettima.
Tsohon minista a gwamnatin Buhari, Abubakar Malami ya yi wa Adam A Zango addu'a bayan hadarin mota da ya yi a hanyar Kano-Kaduna. Ya masa fatan alheri.
Kungiyar kare hakkin Musulmi a Najeriya ta zargi wani sarki a jihar Ondo da barazanar korar Musulmi daga yankinsa. MURIC ta bukaci gwamnati dta sa baki.
tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Bola Tinubu yana ikirarin dimokuradiyya yana yana take ta. Ya ce Tinubu na shirin dagula tarihin 12 ga Yuni.
Kasar Iran ta ce ta gano wani gida a yankin Shahr-e Rey da Isra'ila ke hada makamai da suka hada da jirage marasa matuka. An tona asirin yadda Isra'ila ke shiga Iran
Peter Obi ya ce Bola tinubu ya yi abin da ya dace kan matakin kai ziyara jihar Benue. Obi ya bukaci Tinubu ya ziyarci garin Mokwa na jihar Neja saboda ambaliya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa 'yan sandan jihohi a Najeriya domin yaki da matsalar tsaro. Rundunar 'yan sandan Najeriya ta soki matakin.
Ministan sadarwa a mulkin Buhari, Adebayo Shittu ya yi gargadi kan batun ajiye Kashim Shettima a 2027. Ya ce APC za ta shiga rudani idan aka ajiye Shettima.
Ibrahim Yusuf
Samu kari