
Ahmad Yusuf
9456 articles published since 01 Mar 2021
9456 articles published since 01 Mar 2021
Yayin da ya rage bai fi saura watanni shida ba a fita rumfunan zaɓe, wani Sakatare da mataimakin ma'aji a matakin gunduma sun fice daga jam'iyya APC zuwa PDP.
Wasu rahotanni da muka samu daga yammacin ƙasar Kamaru sun nuna cewa mahukunta sun kama wata budurwa bisa zarginta da yin ajalin mahaifiyar saurayinta da adda
A kokarin rarrashin Wike, masu neman kujerar gwamna katkashin inuwar PDP a jihar Jigawa, Kaduna, Katsina da wasu jihohi 14 sun shiga ganawar sirri da Wike a
Wasu mutane ɗauke da bindigu da ake kyautata zaton 'yan fashi da makami ne sun hari Bankunan UBA, Zenith da First Bank a garin Ankpa dake jihar Kogi ranar Talat
Tsohuwar shugabar majalisar dokokin jihar Edo, Misis Elizabeth Ativie, ya rubuta wasikar zuwa ga shugaban APC, ta sanar masa da cewa ta fice daga APC nan take.
Tsohon ministan wasanni na Najeriya, Mallam Bolaji Abdullahi, ya ce mutanen da basu san meke musu ciwo bane kaɗai zasu sake amince wa jam'iyyar APC a zaɓen 2023
Babbar Kotun tarayya dake zamanta a jihar Legas, ta amince da sakin kakakin majalisar dokokin jihar Ogun, Olakunle Oluomo, kan beli mai kunshe da wasu sharudda.
Matakin gwamnan jihar Osun mai barin gado na jam'iyyar APC, Oyetola, ja ɗaukar sabbin malamai 1,500 bai yi wa zababben gwamna mai jiran gado Adeleke, daɗi ba.
Mazauna yankin Kubwa a birnin tarayya Abuja sun bayyana cewa sun nemi wani mai suna IK sun rasa bayan wasan tamaula tsakanin Man United da Arsenal ranar Lahadi.
Ahmad Yusuf
Samu kari