Ahmad Yusuf
11618 articles published since 01 Mar 2021
11618 articles published since 01 Mar 2021
Kotun sauraron ƙorafe-ƙorafen zabe ta bayyana zaben dan majalisar tarayya na Yabi da Shagari a matsayin wanda bai kammalu ba, ta umarci INEC ta ƙarisa zaɓe.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da bayar da gudummuwar tirela 20 ta shinkafa ga kowace jiha domin a rabawa talakawa masu ƙaramin ƙarfi.
Shugaban APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi maraba da sauya sheƙar tsohon shugaban majalisar dattawa, Pius Anyim, ya ce APC ta ƙara karfi a Kudu.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya kaddamar da sabom shirin tallafawa manoma inda ya sanar da age farashin takin zamani zuwa N20,000 duk buhu.
Bayan tsawon lokaci ana tattaunawa da kace-nace kan batun sabon mafi ƙarancin albashi, watakila Bola Tinubu ya miƙa kudirin ga majalisar tarayya a makon gobe.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na jagorantar taron majalisar zartaswa FEC a fadar gwamnati da ke birnin tarayya Abuja yau Litinin, 15 ga watan Yuli, 2025.
Tsohon mamban majalisar wakilan tarayya, Hon Pally Iriase ya ce babu wanda ya tuntuɓe shi gabanin a sanya sunansa a kwamitin yaƙin neman zaben gwamnan APC a Edo.
Gwamna Douye Diri na jam'iyyar PDP ya kara samun nasara a karar da LP da ɗan takararta na gwamna suka nemi kotun ɗaukaka kara ta tsige shi, alkali ya kori karar.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya ce za a ga sabon tambarim NNPP a takardun kaɗa kuri'a na zaɓen gwamnan jihar Ondo mai zuwa a 2024.
Ahmad Yusuf
Samu kari