Ahmad Yusuf
10096 articles published since 01 Mar 2021
10096 articles published since 01 Mar 2021
Tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Bayelsa karƙashin inuwar LP, Udengs Eradiri ya sauya sheƙa zuwa APC a hukumance, ya yabawa gwamnatik Bola Tinubu.
Gwamnatin jihar Ƙatsina karkashin jagorancin Malam Dikko Umaru Radda ya rabawa matasa da suka kushi ƴan dabar siyasa tallafin kudi domin su dogara da kansu.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun shiga garuruwa biyu a yankin ƙaramar hukumar Kauru ta jihar Kaduna, sun kashe mutane 2 sun yi awon gaba da wasu biyar ranar Litinin.
Rundunar ƴan sandan jihar Ogun ta gurfanar da wani dattijo a gabam kuliya kan tuhumar haɗin kai, cin zarafin wani bawan Allah, kotu ta ɗage zaman.
Tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Ovie Omo-Agege ya bayyana cewa gwamnan Delta da magabacinsa na son shigowa APC amma babu wurinsu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu fusatattun jama'a da ba a san su ba, sun cinna wuta a gidan mai garin Romin Zakara da ke ƙaramar hukumar Ungogo bayan rusa gidajensu.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Orimisan Aiyedatiwa ya sallami mata biyu daga cikin tawagar hadimai masu taimaka masa kan harkokin hulɗa da jama'a da yaɗa labarai.
Babbar kotun jihar Kano ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya kan wasu mutum 5 da ake tuhuma da kashr mata a yankin ƙaramat hukumar Wudil ta Kano.
Kungiyar kwadago watau NLC ta fasa fita zanga-zanga kan ƙarin kuɗin kira da data a Najeriya, ta ce za ta saurari rahoton kwamitin da gwamnatin Tinubu ta kafa.
Ahmad Yusuf
Samu kari