Ahmad Yusuf
11018 articles published since 01 Mar 2021
11018 articles published since 01 Mar 2021
Yan sanda sun gano gawar wata budurwa mai suna Halima a bayan wani masallaci a Osogbo, babbar birnin jihar Osun ranar Litinin, an ga takarda da watin fiya fiya.
An shirya wani taron kwana daya da manyan maluman addinin musulunci a Kasuna kan ba da tazarar haihuwa, sun ce ya halatta kuma suna da hujjoji masu karfi.
Ministan harkokin Abuja, Mista Nyesom Wike ya bayyana cewa gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ba za ta iya warware duka matsaloin ƴan Najeriya ba.
Rahotanni daga gidajen man NNPCL da ke jihar Legas da Abuja sun nuna cewa an samu ƙari a farashin kowace lita ɗaya ta man fetur yau Litinin, 4 ga watan Agusta.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa mutane irinsa da ke fama da shugabanni masu ganin sun fi karfin doka, suna buƙatar addu'a daga ƴan ƙasa.
Tsohon ministan ƙasa, gidaje da raya birane ya ce akwai wata manaƙisa da aka shirya game da batun ƙirƙiro sabuwar jihar Obolo daga jihar Akwa Ibom ta yanzu.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa bai kamata Atiku Abubakar ya ci gaba da sauya sheƙa daga nan zuwa can ba saboda girma ya kama shi.
Masarautar Katsina ta sanar da naɗin sababbin hakimai shida a yankunanta. ɗan gwamna Dikko Radda da Hadi Siriki na cikin waɗanda suka samu sarautar.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El Rufai na cikin manyan jiga-jigan siyasa a Najeriya da suka kafa haɗakar ADC, hakan ya jawo manya a Kaduna.
Ahmad Yusuf
Samu kari