Abdullahi Abubakar
5762 articles published since 28 Afi 2023
5762 articles published since 28 Afi 2023
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana cewa naira za ta ci gaba da tashi karkashin jagorancin Shugaba Bola Tinubu yayin da ake cikin wani hali.
Yayin da Gwamna Ademola Adeleke ke bayyana kansa a matsayin Musulmi kuma Kirista a lokaci guda, jam'iyyar APC da PDP sun gwabza kan ainihin addinin gwamnan.
Kwanaki kadan bayan mutuwar Walin Zazzau, Sarki Ahmed Nuhu Bamalli ya nada ɗansa, Abdullahi Nuhu Bamalli a matsayin sabon Walin Zazzau a jihar Kaduna.
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaɓen fidda gwanin gwamnan jihar Ondo, wasu magoya bayan dan takarar gwamna a jami'yyar APC sun tarwatsa zaɓen.
Gwamna Usman Ododo na jihar Kogi ya nemi alfarmar Shugaba Bola Ahmed Tinubu kan matsalolin rashin tsaro da ambaliyar ruwa da suka addabi jihar da kewayenta.
Yayin da ake shirye gudanar da zabuka a jihohin Edo da Ondo, Fasto Elijah Ayodele ya yi hasashen jami'yyar APC za ta doke PDP da sauran jam'iyyu.
Yayin da ake ta yaɗa jita-jitar cewa matatar man Aliko Dangote na fitar da mai maras inganci, kakakin matatar ya ƙaryata hakan inda ya ce babu gaskiya a labarin.
Hukumar kula da kasuwar 'yan canji a Najeriya (NAFEM) ta bayyana cewa naira ta fado da kaso 1.38 a kasuwanni a jiya Juma'a 19 ga watan Afrilu a Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi sabbin nade-nade a manyan hukumomi biyu a Najeriya da suka hada da hukumar SEC da Kuma NAICOM a yau Juma'a.
Abdullahi Abubakar
Samu kari