Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Dattijon arziki, Malam Musa Jos, wanda ya shahara a babban Masallacin Sultan Bello dake jihar Kaduna, ya rigamu gudan gaskiya. Babban Malami, Sheikh Ahmad Gumi,
Manhajojin Facebook, WhatsApp da Instagram sun daina aiki a fadin duniya da yammacin yau Litnin, 4 ga Satumba, 2021. Manhajojin uku - Mallakin kamfanin Facebook
Shugaba Muhammadu Buhari ya dira Addis Ababa, babbar birnin kasar Habasha yau Asabar, 3 ga Oktoba, 2021 domin halartar bikin rantsar da Firai Minista, Abiy Ahme
Hukumar kiyaye lafiyan hanya ta Najeriya, FRSC, ta tabbatar da labarin mumunan hadarin da ya shafi motoci 11 da ya faru daren Juma'a, a babban titin Kubwa dake.
Shugaban kungiyar Afenifere, Cif Ayo Adebanjo, ya caccaki Shugaban kasa Muhammadu Buhari, kan jawabin da yayi ranar 1 ga watan Oktoba ga yan kasa cewa Najeriya.
Bayan mako daya da dawowarsa daga kasar Amurka, shugaba Muhammadu Buhari ya kudirci niyyar sake shillawa kasar Habasha ranar Lahadi, 3 ga watan Oktoba, 2021.
Dirakta Janar na kungiyar bada shawara ga ma'aikata (NECA) Dr Timothy Olawale y rigamu gidan gaskiya, kungiyar ta bayyana. Sakatariyar kungiyar dake Legas ta ba
Sakamakon toshe layukan sadarwa a wasu jihohin Arewa maso yamma, yan bindiga sun kasa tuntubar iyalan wadanda suka sace ta waya, yanzu sun koma rubuta wasika.
Babban jigon jam'iyyar All Progressives Congress APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya bayyana cewa yana cikin koshin lafiya kawai dai ana cigaba da duba lafiyarsa ne a.
Abdul Rahman Rashid
Samu kari