Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Kwale-kwale ya kife da Fasinjoji kimanin 47 ciki har da daliban makarantar Madinatu Islamiyya dake karamar hukumar Bagwai ta jihar Kano. Daily Trust ta ruwaito.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa sam ba'a hukunta yan ta'addan Boko Haram da suka mika wuya ba. Zulum ya ce idan aka hukuntasu, sauran
Hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa watau EFCC ya saki tsohon ministan sufuri, Femi Fani Kayode, bayan sa'o'in da ya kwashe a ofis
Mowe - Wani tsohon dan shekara 78 mai suna Moshood Habibu, ya shiga komar yan sanda bisa laifin hallaka dan uwansa Salisu Surakatu kan rikicin fili a jihar Ogun
Bayan watanni 20 suna zaune a gida tun bullar cutar Korona a Najeriya, gwamnatin tarayya ta ce ma'aikata dake daraja Level 12 da abinda yayi kasa su koma bakin.
Daya daga cikin dattawan Najeriya masu sharhi kan lamuran yau da kullum, Alhaji Tanko Yakassai, ya bayyana abinda ya tattaina da Asiwaju Bola Tinubu lokacin da.
Ranar Laraba, Gwamatin tarayya ta bayyana cewa tana shirin fara rabawa matan rishon girki a fadin kananan hukumomin Najeriya 774, cewar Ministar harkokin mata
Ministar kudi, kasafin kudi da shirye-shiryen kasa, Zainab Ahmad Shamsuna, ta bayyana cewa Gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari zata cire tallafin man fetur a 202
Iyalan dan a mutun Shugaba Muhammadu Buhari, Kenechukwu Okeke, sun yi kira ga Gwamnati ta kwato musu hakkinsu kan kashe dansu da wasy matasa sukayi a Nkpor.
Abdul Rahman Rashid
Samu kari