Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Shugaban Hukumar harkokin gandun daji na ma'aikatar yanayi a jihar Borno, Peter Ayuba, ya tabbatar da kisan Zaki da mafarauta sukayi a karamar hukumar Konduga.
Jihar Legas - An gurfanar da Ms. Ogbulu Chindinma Pearl, a kotun laifuka na musamman dake unguwar Oshodi a jihar Legas kan laifin raba man fetur a taron biki.
Sama da tubabbun yan Boko Haram 500 aka yaye daga shirin horaswa da sauya tunani a sansanin horaswar dake Mallam Sidi, karamar hukumar Kwami dake jihar Gombe.
Kamfanonin rarraba wutar lantarki a Najeriya sun bayyana dalilin da ya sa wuta ta dauke a fadin tarayya yau Litinin, 14 ga watan Maris, 2022. Mazauna Legas, Abu
Mai kamfanin jaridan CrossRiverwatch, Agba Jalingo, a ranar Litinin ya bayyana irin azabtarwan da dakataccen dan sanda, Abba Kyari, yayi masa tare da yaransa.
Shugaba Muhammadu Buhari ya cacccaki kafofin yada labarai kan bata lokaci wajen bada rahotanni kan rikicin da ya barke a jam'iyyar All Progressives Congress.
Tsohon shugaban kasar Najeriya Olusegun Obasanjo ya jaddada cewa ba karamin dadi zai ji ba idan dan kabilar Igbo ya zama Shugaban kasa bayan Shugaba Muhammadu.
Asusun lamunin duniya IMF ya bayyana cewa Najeriya da sauran kasashen Afrika na cikin halin barazanar tashin farashin kayan abinci, da man fetur sakamakon yakin
Jam'iyyar All Progressives Congress APC ta yi watsi da wasikar da hukumar zabe ta kasa INEC ta aike mata na cewa tana bukatar a sanar da kwanaki 21 akalla kafin
Abdul Rahman Rashid
Samu kari