Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Tsohon gwamnan jihar Anambra kuma ma niyyar takara kujeran shugaban kasa karkahin jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP, Peter Obi, a ranar Alhamis yace kasar
Birnin Calabar - Babbar kotun jihar Cross River ta garkame wasu ma'aikatan banki biyu kan laifin satan kudi daga asusu bankin wani kwastoma da ya mutu a jihar.
Tsaffin ministoci da tsaffin hadiman tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, suna bashi shawaran yayi watsi da kiran da ake masa na ya fito takarar kujeran.
Archbishop Emeritus na Cocin Methodist, Rabaran Ayo Ladigbolu, ya yi bayani game da al'adar fadar Oba na Oyo na kuma abinda zai faru da matan da marigayi Oba.
Ana tsaka da ruwan sama kamar da bakin kwarya a birnin tarayya Abuja, ana tantance masu neman takarar kujeran shugaban kasan Najeriya karkashin jam'iyyar People
Kotu ta bada umurnin tasa keyar tsohon shugaban hukumar korafe-korafe da yaki da rashawa jihar Kano, Muhyi Magaji Rimin Gado, kurkuku ranar Juma'a, 29 ga Afrilu
Birnin Kebbi - Ministan shari'a kuma Antoni Janar na ƙasar nan, Abubakar Malami, ya bayyana shirinsa na neman takarar gwamnan Kebbi a babban zaɓen 2023 dake taf
Kwamitin dubar wata dake karkashin kwamitin koli na lamuran addinin Musulunci a Najeriya ya yi bayani game da yadda tsayuwar jinjirin Watar Shawwal (1443AH) zat
Kwamandan Janar na hukumar NSCDC, Dr Ahmed Abubakar Audi, ya gargadi jami'ansa kada su sake su ce zasu rama abinda jami'an yan sanda suka yi musu a jihar Imo.
Abdul Rahman Rashid
Samu kari