Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Hukumar amsa korafe-korafe da yaki da rashawa a jihar Kano (PCACC) ya bayyana cewa Janar Idris Bello Dambazau (mai ritaya), Diraktan hukumar kare hakkin masu.
Abuja - Karamin Ministan Ilmi, Emeka Nwajiuba, ya bayyana cewa ba zai yi murabus daga kujerarsa ba don ya ayyana niyyar takara kujeran shugaban kasa a 2023.
Majalisar dattawan tarayya ta yiwa dokar ta'addanci ta 2013 gyaran fuska domin haramta biyan masu garkuwa da mutane kudin fansa idan suka bukata hannun iyalan.
Karamin Ministan Ilmi, Hanarabul ChukwuEmeka Nwajiuba, ya sayi Fom din takara kujeran shugaban kasa karkashin jam'iyyar All Progressives Congress APC N100m.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa yan kasuwa sun fi samun saukin kasuwancinsu a Najeriya yanzu fiye da shekarun baya. A bisa jawabin da mai magana da ywu
Hukumar hana ta'amuni da safarar muggan kwayoyi a Najeriya a ranar Litinin ta garkame gidaje shida da Plaza daya na tsohon kwamandan IRT, DCP Abba Kyari, dake M
Wata guda cir bayan harin da yan bindiga suka kai jirgin kasan Abuja-Kaduna inda akalla mutum 9 suka hallaka, yan ta'addan sun saki hotunan fasinjojin dake hann
Gabanin zaben shugaban kasan 2023, ranar Alhamis za'ayi tawafi na musamman wa Bola Tinubu, dan takarar kujeran shugaban kasa karkashin jam'iyyar All Progressive
Jagoran jam'iyyar All Progressives Congress APC kuma mai niyyar takaran kujeran shugaban kasa a zaben 2023, Asiwaju Bola Tinubu, ya tafi kasa mai tsarki don gab
Abdul Rahman Rashid
Samu kari