Hassada ce: Wani masoyin Kwankwaso ya mayarwa da Buhari raddi game da kalaman sa

Hassada ce: Wani masoyin Kwankwaso ya mayarwa da Buhari raddi game da kalaman sa

Wani masoyin Sanata Kwankwaso, Mustapha Abdullahi Inuwa Jauben Gadanya, Kano yayi wa shugaba Buhari wankin babban bargo musamman ma game da kalaman sa akan jagoran na su da yayi a kasar Faransa da yace ya karkatar da kudaden jihar zuwa yin kamfe din sa.

Mustapaha Abdullahi dai ya bayyana cewa abinda shugaban kasa ya fada akan Dr Rabiu Kwankwaso ba gaskiya bane, kowa ya san hassada ce yake masa saboda Allah ya daukaka Kwankwaso kuma ya ba shi farin jinin al'umma.

Hassada ce: Wani masoyin Kwankwaso ya mayarwa da Buhari raddi game da kalaman sa
Hassada ce: Wani masoyin Kwankwaso ya mayarwa da Buhari raddi game da kalaman sa
Asali: UGC

KU KARANTA: Karin albashi: Gwamnoni sun ce za su rage ma'aikata

Legit.ng Hausa ta samu cewa Kwankwaso ya shiga garin Kano din a wani yanayi na bazata kuma irin ta ta farko tun bayan saukar sa daga mulki a shekarar 2015.

A wani labarin kuma, Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun sanar da samun nasarar cafke wasu gawutattun matsafa masu suna Tochukwu Udoye da John Paul a unguwar Odoguyan, karamar hukumar Ikorodu, jihar Legas.

Haka zalika 'yan sandan sun bayyana cewa matsafan da suka kama mambobin kungiyar matsafa ta Aye ne kuma sun kama su ne suna kokarin kashe wani mazaunin jihar Ridwan Kosamotu.

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma legit.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://web.facebook.com/legitnghausa?_rdc=1&_rdr

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.com

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng