Masana tsaro, malamai da Sarakuna a Najeriya na wani muhimmin taro kan 'yan Boko Haram

Masana tsaro, malamai da Sarakuna a Najeriya na wani muhimmin taro kan 'yan Boko Haram

Masana da kwararru kan harkokin tsaro a ciki da wajen Najeriya, malamai da kuma sarakunan gargajiya yanzu haka suna gudanar da taron wuni uku kan matsalar yakin sunkuru na mayakan Boko Haram a Najeriya.

Taron dai kamar yadda muka samu, cibiyar wayar da kan jama’a da al’amuran addinin musulunci da tattaunawa tsakanin mabiya addinai ta Jami’ar Bayero Kano da hadin gwuiwa da gwamnatin tarayya da jihar Kano ne suka shirya taron.

Masana tsaro, malamai da Sarakuna a Najeriya na wani muhimmin taro kan 'yan Boko Haram
Masana tsaro, malamai da Sarakuna a Najeriya na wani muhimmin taro kan 'yan Boko Haram
Asali: Facebook

KU KARANTA: Maciji ya makalewa wani a baki yayin da yake wasa da shi

Legit.ng ta samu cewa a wurin taron, Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya alakanta tattalin arziki da zaman lafiya da kuma fatara da talauci a matsayin abubuwan da ke kara ruruta wutar rikicin.

A wani labarin kuma, Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun sanar da samun nasarar cafke wasu gawutattun matsafa masu suna Tochukwu Udoye da John Paul a unguwar Odoguyan, karamar hukumar Ikorodu, jihar Legas.

Haka zalika 'yan sandan sun bayyana cewa matsafan da suka kama mambobin kungiyar matsafa ta Aye ne kuma sun kama su ne suna kokarin kashe wani mazaunin jihar Ridwan Kosamotu.

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma legit.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://web.facebook.com/legitnghausa?_rdc=1&_rdr

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.com

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng