Jihar Zamfara
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya nada tsohon sifetan ‘yan sandan Najeriya, Mohammed Dikko Abubakar babban mukami yayin da tsaro ke kara kamari.
Wasu miyagun yan bindiga sun sheka barzahu yayin da suka kai harin ɗaukar fansa kan sojoji a wata makarantar sakandire da ke yankin Zurmi a jihar Zamfara.
Gwamnatin jihar Zamfara ta sha alwashin bayar da tallafi ga 'yan kasuwar da gobara ta ritsa da su a birnin Gusau, babban birnin jihar ta Zamfara.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya ƙaddamar da sabuwar rundunar tsaro wacce za ta yi fito na fito da ƴan bindigan da suka daɗe suna addabar jihar.
Shugaban ƙungiyar gwamnonin yankin Arewa maso Yamma, Dr. Dikko Umar Radda, ya bayyana cewa babu batun yin sulhu tsakaninsu da ƴan bindiga a yankin.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar halaka wani kasurgumin shugaban ƴan bindiga a jihar Zamfara. Sojojin sun kuma ceto mutanen da aka yi garkuwa da su.
An samu asarar dukiya masu yawan gaske bayan da wata mummunar gobara ta tashi a bangaren yan kayan daki a babbar kasuwar Gusau, babban birnin jihar Zamfara.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai sabon farmaki a jihar Zamfara inda suka tafka sabuwar ta'asa. Yan bindigan sun sace amarya da ango a yayin farmakin.
Jami'an tsaro na Operation Hadarin Daji da ke Arewa maso Yamma sun yi nasarar cafke wani ciyaman din jam'iyya na gunduma a Zamfara da ake zargi da safarar bindigu.
Jihar Zamfara
Samu kari