Jihar Zamfara
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya karrama wasu daga cikin jami'an tsaro na rundunar Askarawan Zamfara kan kwazon da suka nuna wajen yakar 'yan bindiga.
Gwamnan Zamfara ya ce sai a kama ‘yan bindiga, amma alkali ya ba da belinsu a kotu. Dauda Lawal Dare ya tabbatar da cewa matsalar rashin tsaro ya fi karfinsa.
Gwamna Dauda Lawal ya cika alƙawarin da ya ɗauka na fara biyan mafi ƙaracin albashi N30,000 ga ma'aikatan jihar, ya ce su yi shagalin Babbar Sallah cikin farin ciki.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya koka kan cewa ba shi da iko kan harkokin tsaro a jihar. Gwamnan ya bayyana abin da ke kawo cikas wajen magance 'yan bindiga.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya ce idan aka jingine siyasa aka ɗauki manufa ɗaya za a iya kawo karshen ƴan bindiga a cikin mako biyu kaɗai.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi nuni da cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bai samun cikakkun bayanai kan halin da ake cikin dangane da matsalar tsaro.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana cewa jihar ba ta amfana da komai ba, sakamakon zama karamin ministan tsaro da Bello Matawalle ya yi.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma ministan tsaro, Bello Matawalle, ya raba ragunan Sallah ga al'ummar jihar da 'ya'yan jam'iyyar APC domin bikin babbar Sallah.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP) a zaben 2023, Peter Obi ya yi Allah wadai da kisan da aka yiwa jami'an 'yan sanda a jihar Zamfara.
Jihar Zamfara
Samu kari