Jihar Zamfara
Mata da maza daga Zamfara suka gudanar da zanga-zanga a Abuja, sun roƙi Tinubu ya kori Matawalle daga matsayin minista kan zargin alaka da 'yan bindiga.
Dakarun rundunar sojojin saman Najeriya (NAF), sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu yawa a jihohin Zamfara da Kebbi. Sojojin sun lalata ma'ajiyar makamai.
Wasu gwamnoni a jihohin Najeriya har yanzu ba su fara biyan ma'aikata sabon mafi karancin albashi ba. Jihohin sun hada Zamfara, Taraba da Sokoto.
Jam'iyya mai mulki a Zamfara ta gamu da cikas da tsohon ɗan majalisar wakilan tarayya, Alhaji Kabiru Classic ya sanar da barin PDP tare da komawa APC mai adawa.
'Yan bindiga sun addabi mutanen wasu kauyukan jihar Zamfara. Miyagun 'yan bindiga sun yanka haraji ga kauyukan wanda ya fara daga miliyoyin Naira.
Dakarun tsaron sa kai na jihar da aka fi sani da Askarawa sun yi artabu da yan ta’adda da su ka yi kokarin kai hari karamar hukumar Tsafe a jihar Zamfara.
Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun sace mutane sama da 100 a Zamfara. Cikin waɗanda aka sace akwai mata, yara ƙanana da limamin garin aka tafi da su.
Gwamnatin jihar Zamfara ta yi magana kan dalibanta da ke zube a kasar Cyprus inda ta ce ta himmatu wurin shawo kan matsalolin da suke fama da su.
Dan Majalisar Tarayya, Hon. Abubakar Gumi da ke wakiltar mazabar Gummi/Bukkuyum a jihar Zamfara ya koma APC saboda rikice-rikicen da ke jam'iyyar PDP.
Jihar Zamfara
Samu kari