Jihar Zamfara
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya yi alhinin rasuwar ɗan Majalisa mai wakiltar mazabar Kaura Namoda ta Kudu, Hon. Aminu Ibrahim Kasuwar Daji.
Wasu rahotanni sun ce hare-haren sojoji a Danjibga da wasu dazukan Kudancin Zamfara na tilasta wa 'yan bindigar guduwa daga maboyarsu a Zamfara zuwa Sokoto.
Bayan sanar da rasuwar dan majalisa a Zamfara, Hon. Aminu Ibrahim Kasuwar Daji, Sanata Yau Sahabi ya nuna alhini kan rasuwar marigayin inda ya ce bawan Allah ne.
'Yan bindiga na ci gaba da kai hare-haren ramuwar gayya kan kisan manyan jahororinsu da jami'an tsaro suka yi a Zamfara. Sun yi awon gaba da mutane masu yawa.
Gobarar kasuwar Zamfara ta kone shaguna 55, inda ta shafi sashen masu sayar da magungunan gargajiya. 'Yan kasuwa sun roƙi gwamnati ta kai masu dauki.
Jami'an tsaro a jihar Zamfara sun samu nasarar cafke daya daga cikin masu safarar kayayyaki ga 'yan ta'adda a cikin daji. An cafke shi ne yayin wani sintiri.
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa 'yan bindiga sun kai farmaki a Rijiya da ke Zamfara, inda suka kashe mutane takwas tare da kona wata makarantar firamare.
Rundunar 'yan sanda a jihar Zamfara ta kama mutum 15 bayan Fulani makiyaya sun gwabza fada mai muni da Hausawa. An samu gawar wani matashi cikin jini.
Karamin ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle, ya yi rabon shanu ga mambobin jam'iyyar APC a jihar domin murnar bukukuwan karamar Sallah na 1446AH.
Jihar Zamfara
Samu kari