Jihar Zamfara
Jami'an tsaro sun samu nasara kan wasu miyagun 'yan bindiga a jihar Zamfara. Sun ceto mutanen da aka yi garkuwa da su bayan sun tare su a kan hanya.
Dakaru sun kashe shahararrun shugabannin 'yan ta'adda shida da mayaƙa 10 yayin gudanar da farmakin haɗin gwiwa na Operation Fansar Yamma a jihar Zamfara.
Ana fargabar sace Imam Sulaiman Idris da ke zama limamin Juma'a a karamar hukumar Maradun. An sace limamin ne yana aiki a cikin gonarsa a zamfara.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa rundunar sojojin OPFY sun hallaka shahararren shugaban 'yan ta'adda da abokansa a wani harin kwanton bauna da suka kai a Zamfara.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Zamfara ta shirya daukar matakin shari'a kan abin da ta kira zarge-zarge marasa tushe da jam'iyyar PDP ta yi a kan Bello Matawalle.
Wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa dan bindiga, Bello Turji ya bukaci N50m daga mazauna Tsalaken Gulbi da ke karamar hukumar Shinkafi a jihar Zamfara.
Karamin ministan tsaro, Dr. Bello Matawalle ya tura sako na musamman ga Gwamna Dauda Lawal kan shiga jam'iyyar APC inda ya ce ta masu hangen nesa ne.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa 'yan bindiga sun kuma kai wani mummunan farmaki a masallacin Dole Moriki da ke Zurmi a jihar Zamfara.
Kungiya ta caccaki kalaman wasu malamai da Rabaran Leonard Kawas na neman a kafa dokar ta baci a jihar Benue saboda rikicin tsaro da ke faruwa a jihar.
Jihar Zamfara
Samu kari