Jihar Zamfara
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun sace mutane 127 bayan mummunan harin da suka kai jihar Kebbi. Sun kashe maza da mata yayin harin da suka kai.
Rahoton da muka samu ya tabbatar da cewa yan bindiga sun kai hari cikin masallaci a Unguwar Galadunci da ke karamar hukumar Anka a jihar Zamfara.
Kungiyar kiristoci reshen Arewacin Najeriya (CAN) ta bayyana jin daɗinta da bayanan da gwamnatin Zamfara ta yi kan Zainab da ake zargin ta canza addini.
Kungiyar fararen hula a Zamfara ta Arewa ta bukaci tsohon gwamnan jihar, Bello Matawalle ya sake tsayawa takara a 2027 saboda nasarorinsa wajen yaki da rashin tsaro.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi ta'asa a jihar Zamfara bayan sun budewa wasu matafiya wuta. Sun hallaka mutum daya tare da yin awon gaba da wani.
An samu Hamdiyya Sidi Shafif a dajin Zamfara bayan sace ta a Sokoto. Ta fadi yadda aka sace ta a Sokoto da yadda aka mata allura a dajin Zamfara saboda rashin lafiya
An gano Hamdiyya a cikin mawuyacin hali a asibitin Zamfara, yayin da Amnesty ta yi kira da a binciki batan matashiyar da barazanar da take fuskanta.
Wata kungiyar Arewa maso Yamma ta nemi gwamnan Zamfara ya yi murabus saboda gazawarsa a tsaro da ilimi, tana mai cewa Zamfarawa sun cancanci fiye da haka.
Gwamnatin Zamfara ta musanta rahoton da ke yawo cewa wata mai suna Zainab tana kan siradin hukuncin kisa saboda ta bar addinin musulunci, ta ce labarin ƙarya ne.
Jihar Zamfara
Samu kari