Jihar Zamfara
A lakacin da 'yan ta'adda ke murnar samun kudin fansa dafa wasu mazauna Zamfara, sojoji sun ba su mamaki ta hanyar bude masu wuta da hana mika masu kudin.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi aika-aika a jihohin Zamfara da Katsina. 'Yan bindigan sun salwantar da rayukan mutum biyar tare da sace wasu zuwa cikin daji.
Ana zargin tsagerun ƴan bindiga sun yi awon gaba da mataimakin shugaban karamar hukumar Bukkuyum, Bala Muhammad a Zanfara, sun haɗa da wasu fasinjoji.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun kashe mutane tare da yin awon gaba da bayin Allah zuwa cikin daji.
Babbar kotun tarayya mai zama a Gusau ya dawo da Hon. Aliyu Ango Kagara kan kujerarss ta ɗan Majalisar dokokin jihar Zamfara mai wakiltar Talata Mafara ta Kudu.
An samu gagarumar asarar kayayyaki na miliyoyin naira bayan an samu tashin gobara a wata fitacciyar kasuwa da ke jihar Zamfara. 'Yan kasuwa sun shiga jimamim
Rundunar sojojin Najeriya ta ba da tabbacin cewa tana ci gaba da aiki tukuru domin ganin cewa ta kawo karshen hatsabibin dan bindiga, Bello Turji.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan bindiga masu yawa a jihar Zamfara. Sojojin na rundunar Operation Fansan Yamma sun kwato dabbobi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa dakarun 'Operation TSAFTAN DAJI III' sun fatattaki 'yan bindiga a yankin Zurmi da ke jihar Zamfara a Arewacin Najeriya.
Jihar Zamfara
Samu kari