Jihar Zamfara
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci kan 'yan sa-kai a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun hallaka jami'an tsaro masu yawa a yayin harin.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gwangwaje shugabanni da mambobin jam’iyyar APC a Zamfara da buhunan shinkafa 7,000 a matsayin kyautar azumin Ramadan.
Rundunar tsaron Najeriya watau DHQ ta bayyana cewa dakarun soji sun yi nasarar damke wasu manyan ƴan ta'adda a kananan hukumomi 2 na Zamfara da Sakkawato.
Wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa dakarun tsaro sun ƙara ƙaimi wajen farautar shugaban ƴan bindiga Kachalla Dan Mai Kinni, bayan cafke yaronsa, Lawali Malangaro.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro sun samu nasarar dakile wani harin ta'addanci da 'yan bindiga suka yi kokarin kai wa a jihar Zamfara.
Rahotanni sun tabbatar da cewa Sojojin 'Operation Fansan Yanma' sun kashe 'yan ta'adda 12 a kauyen Maigora, Faskari, suka kwato babura da dama daga hannunsu.
Sanatan jhar Abia, Orji Uzor Kalu ya yi fatali da bukatar kungiyar matasan Arewa na cewa ya fito takarar shugaban kasa a zaben 2027 da ke karato wa.
Ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle ya raba tallafin Naira miliyan 500 ga 'yan APC a Zamfara. Ministan ya bi salon raba kudi maimakon kayan abinci da aka saba.
Rundunar tsaro ta dakile harin ramuwar gayya na ‘yan bindiga a Mada, karamar hukumar Gusau, jihar Zamfara inda ta yi nasarar hallaka hatsabibin dan ta'adda.
Jihar Zamfara
Samu kari