Siyasar Najeriya
Matasan da ke yankin Daura a Arewacin Katsina sun yi zama da jagororin Jam’iyyar NNPP na jihar, har aka yarda a marawa Rabiu Kwankwaso baya a zabe na 2023.
Gabannin babban zaben 2023, yan siyasa a fadin kasar na ta fafutukar neman mukamai daban-daban tare da kokarin ganin sun samu fifiko kan masu hararar kujerunsu.
Jam'iyyar mai mulki ta gudanar da aikin tantance masu fatan ganin sun dare kujerarsgugaban ƙasa a babban zaɓen 2023 karkashin inuwarta a sirrance a Abuja yau.
Hakan na zuwa ne bayan da wani dan takarar shugaban kasa a dandalin jam’iyyar, Farfesa Pat Utomi, ya amince da marawa Obi baya, wanda ya koma jam’iyyar a makon
Da yake sanar da sakamakon a ranar Asabar, shugaban kwamitin zabe Franklin Shagbaor, ya ce Adama ya samu kuri’u 21,747 inda ya doke Odagboyi wanda ya samu kuri’
Yan majalisar wakilan tarayya guda takwas sun sha kashi a zaben fidda gwanin yan majalisa karkashin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) da ya gudana ranar
Za a ji An kama wani Nnahadi Michael a kauyen Ebenator-Udene da ake zargi da hannunsa wajen kisan wani ‘dan majalisa mai-ci a jihar Anambra, Okechukwu Okoye.
Dan takarar PDP a zaben gwamnan jihar Borno na 2023, Mohammed Jajare, ya sha alwashin kayar da gwamnan jihar, Babagana Zulum a zaben gwamnan jihar mai zuwa.
Kanal Abdulaziz Musa ‘Yaradua ya samu tikitin takarar Sanata a bangaren Katsina ta tsakiya. APC ta canza wadanda za su yi mata takarar Sanata a Kudu da Arewa.
Siyasar Najeriya
Samu kari