Siyasar Najeriya
Wani jigo na jam’iyyar APC, Gbenga Olawepo-Hashim ya shawarci ‘yan Najeriya akan zabinsu na shugaban kasa a shekarar 2023, inda ya ce su kiyayi zaben dan siyasa
Rahoto ya bayyana cewa, dubban dubatan 'yan APC da PDP daga jihar Katsina ne suka mika kansu ga jam'iyyar NNPP bayan da aka kammala zaben kananan hukumomi.
Sanatan APC daga jihar Goje ya kwankwaje 'yan mazabarsa da kyautar babura da keke napep. Ya bayyana dalilin yin wannan babbar kyauta ga 'yan mazabar tasa.
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta bayyana irin halin da take ciki na ci gaba da tabbatar da an yi rajistar zabe. Ta ce kashi 45 na katunan zaben 'yan Najeriy
Gwamna Bala Mohammed ya bayyana cewa har yanzu tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan bai yanke shawarar ko zai yi takarar shugabancin kasar ba a 2023.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC kuma jigonta ta bayyana irin kwarewar da yake dashi da kuma yadda yake da tunanin kawo ci gaba kasar nan fiye da kowa.
Shehu Sani ya yi martani kan yunkurin da Osinbajo ya yi na cewa zai bi sahun Buhari idan ya zama shugaban kasa a zaben 2023 mai zuwa. Ya ce yaudara ce kawai.
Matashin dan takarar shugaban kasa ya bayyana abubuwan da zai haramta a Najeriya idan ya zama shugaban kasa, daga ciki har da cin fatar saniya wato dai ganda.
A kalla yan takarar shugaban kasa hudu a karkashin jamyyar PDP ne suka ce za su da sasanci domin ganin jam'iyyar ta yi nasara a babban zaben shekarar 2023, raho
Siyasar Najeriya
Samu kari