Siyasar Najeriya
Wani Farfesa a Jami'ar Benin, Godspower Ekuobase, ya shiga jerin masu neman takarar shugabancin kasa a karkashin jam'iyyar All Progressives Congress (APC). Farf
Wata kungiya mai zaman kanta ta bayyana damuwarta game da yadda gwamnatin Gombe ke amfani da yara da sunan siyasa. Wannan lamari ya jawo mutuwar daliba a jihar.
Gwamna Nasir El-Rufai ya ce mace za ta iya zama gwamnan Jihar Kaduna a 2023 musamman idan aka yi la’akari da yadda mata da dama suke da karfi a jihar, Premium
Sakataren rikon kwarya na jam'iyyar APC ya yi murabus yayin da jam'iyyar ke ci gaba da dumama a wannan lokacin. Ba a san dalilin ficewarsa daga kan matsayin nas
A ranar Talata, babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta kori ‘yan majalisar Jihar Ebonyi guda 17 wadanda suka bar PDP zuwa jam’iyyar APC, daga mukaman su, Vang
Sanata Shehu Sani ya ce tsige Gwamna David Umahi na jihar Ebonyi da kotu ta yi zai shafi sauran gwamnoni masu ci wadanda suka sauya sheka daga jam’iyyun na da.
Gwamnan Jihar Ebonyi Dave Umahi ya ce zai daukaka kara bisa hukuncin da Babban Kotun Tarayya ta yanke a Abuja na kwace masa kujerarsa saboda komawa jam'iyyar AP
A cikin kwanakiin nan tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya kafaa wata kungiyar 'yan siyasa, TNM, a daren Litinin suka koma jam'iyyar NNPP .
Abdulrasheed Bawa, shugaban hukumar EFCC ya goyi bayan cewa da yawan yan siyasan dake neman mulki kamata ya yi ace suna ɗaure, amma dole a jira hukuncin kotu.
Siyasar Najeriya
Samu kari