Siyasar Najeriya
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa bai sanar da tsohon gwamnan jihar Borno, Sanata Kashim Shettima, cewa shine ainahin abokin takararsa a zaben 2023 ba.
Alhaji Ibrahim Masari ya janye daga matsayin abokin takarar Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress(APC).
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives (APC) a zaben 2023, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana Kashim Shettima a matsayin abokin takararsa.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Bola Ahmed Tinubu, ya shiga ganawar sirri tare da Shugaba Buhari da Masari a Daura.
Ganawar da ya gudana tsakanin Nyesom Wike da makusantan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya haifar da fargaba a jam’iyyar PDP.
Tsohon gwamnan jihar Oyo, Rashidi Ladoja, ya ce bai ga laifi a ciki ba don an tsayar da Musulmi da Musulmi su zama shugaban kasa da mataimakin shugaban kasa.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Bola Tinubu, ya amince da daukar Musulmi a matsayin abokin takararsa gabannin babban zaben shugaban kasa na 2023.
A jiya an ga Barr Solomon Dalung wanda tsohon Minista ne a Najeriya a gidan Rabiu Musa Kwankwaso ya je gaisuwar sallah a Kano, an ga jagoran na APC da jar hula.
Abuja - Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, Asiwaju Bola Tinubu, na kan hanyarsa ta dawowa Najeriya daga kasar Faransa. Rahoton P.
Siyasar Najeriya
Samu kari