Siyasar Najeriya
Ana kammala zabukan fidda gwani na jam'iyyar APC a jihohin fadin kasar nan. A yanzu jihohi kadan ne ba su kammala zabukan ba, sakamakon wasu jihohi ke fitowa.
Dan takarar kujerar gwamnan jihar Kano karkashin jam'iyyar APC, Sha'aban Sharada, ya koka ka shirin da gwamnatin jihar ke yi na tafka magudin zaben fidda gwani.
Yayin da zaɓen fitar da ɗan takara ɗaya tilo na APC ke kara kusantowa, shugaba Buhari ya tattauna da gwamnonin jam'iyyarsa kan yadda zasu tunkari lamarin zaben.
Jam’iyyar hamayya ta PDP ta kafa kwamitoci 13 da za su shirya zaben tsaida gwani na ‘dan takarar shugaban kasa da za a fara a ranar 28 ga watan Mayun 2022.
An bindige daya daga cikin mambobin kwamitin shirya zaben fiddan gwanin jam'iyyar All Progressives Congress a jihar Taraba. Yanzu haka an garzaya da shi asibiti
Yola - An damke wasu yan siyasa biyu da ake zargin masu yiwa Sanata Aisha Binani yakin neman zabe ne suna rabawa Deleget makudan kudade a Yola, jihar Adamawa
A kasa da sa’o’i biyu bayan ya zama dan takarar gwamna a APC a Abia, wata babbar kotun jihar Abia da ke da zama a Umuahia, ta tabbatar da dakatar da Cif Ikechi
Tsohon Sanata kuma mai neman zama Gwamna a Kaduna, Kwamred Shehu Sani, ya bayyana cewa babu banbanci tsakanin Deleget da yan bindiga masu garkuwa da mutane.
Mr Olufemi Ajadi, dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwa jam'iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) ya sanar da janyewarsa daga takarar, Daily Trust ta ra
Siyasar Najeriya
Samu kari