Siyasar Najeriya
Deji Adeyanju, dan gwagwarmayar siyasa kuma shugaban kungiyar 'Concerned Nigerians' ya ce akwai bukatar dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Tinubu, ya fada y
Hukumar gudanar da zabe a ranar Alhamis ta jaddada cewa ba za'a kara wa'adin da ta baiwa jam'iyyun siyasa ba na mika sunayen yan takarar kujerar shugaban kasa.
Na-kusa da Gwamna Nyesom Wike sun zargi Atiku Abubakar da sabawa jam’iyya, suka ce hakan zai yi tasiri a 2023 tun da aka dauki Ifeanyi Okowa a zabe mai zuwa.
Mai dakin Ojukwu ta tona irin halin makon Peter Obi na rashin kashe kudi. Obi yana kan kujerar Gwamna a Najeriya, ya je kasar Amurka amma ya gagara sayen riga.
Jigon APC, Sanata Ibikunle Amosun ya ce ganin goyon bayan da Bola Ahmed Tinubu ya samu daga Gwamnoni, ya sa shi fasa takaran da ya ci buri tun shekarar 2020.
Gwamnan Delta Ifeanyi Okowa ya na ganin Nyesom Wike ba zai yi fushi saboda bai samu takarar mataimakin shugaban kasa ba domin ganin Wike yana matukar kaunar PDP
Za a ji daga cikin abin da ya sa Ifeanyi Okowa ya yi wa Nyesom Wike kafa akwai sarkakiyar da ke cikin sabuwar dokar zabe da kuma irin halayyar Gwamnan Ribas.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC mai mulki, Asiwaju Bola Tinubu, ya ayyana sunan Alhaji Kabir Ibrahim Masari a matsayin abokin takararsa a zaben shuga
Kwamitin tantance ɗan takarar mataimakin shugaban kasa da PDP ta kafa ya ce bai gano wata matsala ba tattare da gwamna Okowa. ya kai makurar cancanta da muƙamin
Siyasar Najeriya
Samu kari