Siyasar Najeriya
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP ya ce tsarinsa na magance matsalar lantarkin Najeriya ce ta fi inganci. A wasu rubuce-rubuce da ya yi
A kokarinta na zama babbar jam'iyyar adawa ta jihar Akwa Ibom da zata kwace mulki hannun PDP, jam'iyyar YPP ta karɓi masu sauya sheƙa da yawa daga PDP zuwa yau.
Rahoton da muke samu daga majiyoyi ta bayyana cewa, an shiga wata ganawar sirri tsakanin 'yan tsagin Atiku da Wike domin sulhunta tsakanin shugabannin biyu.
Sakatare Janar na kungiyar Kiristocin Pentecostal Fellowship na Najeriya, Dr Cosmos Ilechukwu, ya bayyana cewa tikitin Musulmi da Musulmi matsala ne Najeriya.
Wani rahoton jaridar Punch ya bayyana cewa, jami'an tsaro da sanyin safiyar yau Juma'a suka garkame otal da matasha, gidan mai mallakin wani jigon siyasar PDP.
Yusuf Sheriff Modu dai dan takarar ne majalisar jiha a jihar Borno, kuma sakataren shiyyar Arewa maso Gabas a jam'iyyar APC, jaridar Leadership ta ruwaito.
Wani jigo a jam'iyyar All Progressives Congress, APC, Kamuludeen Shehu Musa, ya fice daga jam'iyyar mai mulki ya shiga Labour Party, gabanin babban zaben 2023.
Imumolen, dan takara mafi karancin shekaru a jerin 'yan takarar shugabancin Najeriya a halin yanzu, ya yi wannan alkawarin ne yayin wani gagarumin taro a Legas.
Shugaban jam'iyyar APC na ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya ce a halin da ake ciki Musulmi da Musulmi ne suka dace da Najeriya kuma zasu fahimtar da yan Najeriya
Siyasar Najeriya
Samu kari