Siyasar Najeriya
Gwamna Ifeanyi Okowa na jihar Delta ne Atiku ya darje ya zaba, daidai lokacin da wa'adin da INEC ta dibarwa jam'iyyu na bayyana 'yan takararsu ke gab da karewa.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayar da gudunmawar naira miliyan 10 ga wadanda harin cocin Katolika na Owo ya ritsa dasu.
Mutanen mazabar bulaliyar majalisar tarayya kuma sanata mai wakiltar Abia ta Arewa, Orji Kalu, sun raba jiha da shi, saboda ya shawarci dan takarar shugaban kas
Bishop Silas Eke na ya goyi bayan mai tsawatarwa a majalisar dattawa, Orji Kalu, kan matsayarsa na marawa tikitin Musulmi da Musulmi a zaben 2023 mai zuwa.
Za a jiokunbo Ajasin ya jagoranci zanga-zangar da aka shirya a farkon makon nan a Oyo. Ajasin yaro ne a na tsohon gwamnan jihar Ondo, Marigayi PA Ade Ajasin.
Kungiyar magoya bayan APC daga kudancin Kaduna, 'The Coalition of Southern Kaduna All Progressives Congress Volunteer Group' ta sha alwashin yin aiki don ganin
Matashiyar budurwa mai suna Josephine ta rabu da saurayinta saboda yaki goyon bayan dan takarar shugaban kasar da take so, Peter Obi gabannin babban zaben 2023.
Bayan dogon lokaci da jin ta bakin kusoshin PDP a taruka daban-daban jiya da daddare, Atiku Abubakar ya zaɓi wanda ya ke so ya zama abokin takararsa a zaɓe.
Shahararren limamin cocin Katolika, Ravaran, Father Ejike Mbaka na shan suka bayan kalaman da ya yi kan dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP)
Siyasar Najeriya
Samu kari