Siyasar Najeriya
Mataimaikin Shugaban APC na Arewa ta yamma, Salihu Lukman yana ganin ko Peter Obi, Atiku Abubakar da Rabiu Kwankwaso sun cancanta, Bola Tinubu ya fi su dacewa.
A cigaba da kokarin ganin jam'iyyar APC mai mulki ta kai bantenta a zaɓen 2023, Kashim Shettima ya ziyarci gidan gwamna Yahaya Bello a Abuja, sun sa labule
An bayyana abubuwan da aka tattauna tsakanin gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike da dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Bola Tinbu, rahoton This Day. Wike
A yau Litinin 29 ga watan Agusta ne kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta aje hukuncin babbar kotun tarayya da ta ba Shehu Sagagi shugabancin PDP na Kano.
Gwamnan Ribas, Nyesom Wike, yace da yawa daga cikin 'yan takarar shugabancin kasa a 2023 ba su yi wa Najeriya fatan alheri saboda baitul malin kasar suke hange.
Mun kawo lokutan da Malam Ibrahim Shekarau ya sauya-sheka a siyasar Kano. Malam Shekarau ya fara siyasa ne a ANPP, daga baya ta dunkule a APC, yau ya na PDP.
Anthony Ehilebo, ya shawarci 'yan Najeriya da cewa, kada su bari Kashim Shettima ya kusanci kujera a Villa, don kada ya kula da lamurran tsaro na Najeriya.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta soke hukuncin da babbar kotun tarayya na ranar 7 ga watan Yuli, 2022 da ya kori kakakin majalisar Delta Oborevwori.
Dazu nan Bashir Ahmaad ya jawo muhawara a shafinsa na Facebook bayan ya yi hasashen jam’iyyar APC za ta lashe zabe mai zuwa a Kano duk PDP ta samu Shekarau.
Siyasar Najeriya
Samu kari