Siyasar Najeriya
Tsohon ɗan takarar gwamnan karƙashin SDP da kuma ɗan uwan tsohon gwamna kuma hadimin gwamna, sun sauya sheka zuwa jam'iyyar NNPP mai kayan marmari a Kwara.
Za a ji cewa akwai Gwamnoni masu-ci da tsofaffin Gwamnoni 12 da za su yi takarar Sanata a karon farko, sannan akwai tsofaffin Gwamnoni 16 da ke neman tazarce.
Gwamnan jihar Borno na jam'iyyar APC, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya maye gurbin kwamishinoni 19 da suka rasa aikin su watanni biyu da suka shuɗe a Borno.
Gwamnatin jihar Imo ta faɗa wani matashin rikici bayan mai bada shawari ga gwamna harkokin siyasa ya aje aikinsa, kana ya nemi a biya shi hakƙinsa miliyan N77.2
Kungiyar zamantakewa da siyasa ta Yarbawa mai suna Igbimo Apapo Yoruba Lagbaye, ta zargi yan siyasar arewa da shirin fitar da Tinubu daga tseren shugaban kasa.
A yau ne aka tashi da labari mai daukar hankali, babban jojin Najeriya, mai shari'a Tanko Muhammad ya yi murabus daga aikinsa sabida wasu dalilai masu karfi.
Hukumomin ‘yan sanda a jihar Imo sun ce sun kama daya daga cikin wadanda ake zargi da kashe jigo a jam’iyyar APC, Ahmed Gulak, kamar yadda gidan talabijin na C
Duk da kokarin da manyan jiga-jigan APC ke yi na dinke ɓarakar da ke kwashe mata mambobi majalisa, Sanata Godiya Akwashiki daga jihar Nasarawa ya fice jam'iyyar
Farfesa Ango ya ce Farfesa Yemi Osinbajo da Mohammed Hayatuddeen za su fi cancanta da shugabanci, ya soki Atiku da Tinubu, yana mai yabawa su Obi da Kwankwaso.
Siyasar Najeriya
Samu kari