Siyasar Najeriya
Daya daga cikin manyan yan jarida wanda ya yi takara a zaben fidda gwani na kujerar shugabancin kasa ta PDP ta 2023 a ranar Asabar 28 ga watan Mayu, ya yi bayan
Muhammad Adamu Bulkachuwa ya yi mummunar faduwa a zaben fitar da gwani. Sanatan bai iya samun kuri’a ko daya a zaben tsaida ‘dan takarar APC a yankinsa ba.
Yayin ganawa da gwamnonin da suka ɗare madafun iko karkashin inuwar APC, Buhari ya bayyana abinda ke ransa game da wanda zai gaje shi a babban zaɓen 2023 .
wasu yan takarar jam’iyyun biyu sun mallaki tikitin takara ba tare da hamayya ba ga dukkan alamu kuma sun zage damtse don ganin sun yi nasarar darewa kujerun.
Wasu bayanai da suka fito sun nuna yadda gwamna Aminu Tambuwal na Sokoto ya nemi shawarin mutum uku kafin ya sanar da janye takara da kuma komawa bayan Atiku.
An tattaro cewa, taron ana yin sa ne kan batun zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam’iyyar da za a yi a ranakun Talata da Laraba a mako mai zuwa a Abuja.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tofa albarkacin bakinsa kan hanyar da za a bi wajen zaben dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC a zaben fidda gwani da za
Mawaki Davido Adeleke ya yi shagube ga tsohon hadimin shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, sakamakon kaye da ya sha a zaben fidda gwanin jam’iyyar APC.
Idan baku manta ba, mun kawo rahotanni a baya da ke bayyana yadda jami'an hukumar yaki da yiw atattalin arzikin kasa ta'annuti (EFCC) suka dura gidan Okorocha k
Siyasar Najeriya
Samu kari