Siyasar Najeriya
Shugaban matasan jam'iyyar APC reshen jihar Anambra, Hon Innocent Nwanwa, ya rasa muƙaminsa biyo bayan sauya sheƙar asalin uwar gidansa, Sanata Stella, zuwa PDP
Tawagar yaƙin neman zaɓen ɗan takarar kujera lamba ɗaya a Najeirya karkashin inuwar NNPP, Kwankwaso, ta ƙaryata labarin cewa zai janye wa Tinubu, ko Atiku.
A wata wasika ta musamman da ya rubuta da nufun ankarar da yan Najeriya, Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP, yace zaɓi biyu ya rage wa mutane a babba zaɓen 2023.
A kokarin shawo kan rikicin cikin gida da ya addabi ADP reshen jihar Kano, jam'iyyar ta aike da wasikar kora daga cikinta ga Nasiru Hassan Koguna kan dalilai.
Mai maga yawun ƙunguyan yaƙin neman zaben Alhaji Atiku Abubakar, ɗan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP yace ba zai yuwu su sauke shugaban PDP ba a yanzu.
Mai neman kujerar gwmanan jihar Katsina karkashin inuwar PDP, Sanata Yakubu Lado Ɗanmarke, ya roki tsohon Sakataren gwmanatin Katsina ya sauya sheka zuwa PDP.
Gwamanan jihar Ebonyi, David Umahi, ya bayyana cewa ɗan takarar shugaban ƙasa a inuwar LP watau Peter Obi, ya kara ɗaga darajar Ibo a bangaren harkokin siyasa.
Gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers a ranar Asabar ya tarbi daruruwan mambobin APC da suka shigo PDP. Wadanda suka hallarci taron sun da aka yi a Port Harcourt
Gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya, yace jam'iyyarsa ta APC na da karfin da zata lallasa Atiku Abubakar a shiyyar arewa maso gabas a babban zaɓen 2023.
Siyasar Najeriya
Samu kari