Siyasar Najeriya
Ɗan tsohon gwamnan jihar Kwara, Hakeem Lawal, ya sake samun nasara a karo na biya ya lasge zaben fitar da ɗan takarat gwamnan Kwara a babban zaɓen 2023 dake taf
Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan, ya aika wasika mai zafi ga deliget-deliget na jam’iyyar APC da su yi la’akari da tarihin ‘yan takara da kuma bayanai ka
Fasto Alamu David na Cocin Apostolic Christ (CAC) Abule Egba, Legas, a ranar Laraba, 1 ga watan Yuni, ya yi hasashe cewa Bola Tinubu ne zai gaji shugaba Buhari.
A bangare guda, kamar yadda jam’iyyar adawa ta PDP, APC ma ta yi fatali da bukatar da hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi ta yi na gudanar da gwaje-gwajen.
Mataimakin shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) Salihu Lukman ya yi kira ga Shugaba Muhammadu Buhari kada ya tilasta musu zaben wani dan takaran.
Sanata Ebenezer Ikeyina, a ranar Talata ya zama dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) kamar yadda Vanguard ta rahoto. Shugaban Kw
Dan takarar gwamnan APC a Kano, Sha’aban Sharada, ya yi zargin cewa an kashe wasu magoya bayansa yayin da wasu suka jikkata a zaben da aka gudanar a makon jiya.
Yayin da ake shirye shiryen tunkarar zaben gwamnan a jihar Ekiti, jam'iyyar APC mai mulki ta samu karin goyon baya, mambobin LP kusan 1000 sun sauya sheka.
Yayin da ya ke bayyana cewa, jam’iyyar APC, kasancewar ta mai shugaban kasa mai ci, ya ce ana sa ran abubuwa da yawa daga gare ta ta fuskar alkibla da shugabanc
Siyasar Najeriya
Samu kari