Siyasar Najeriya
Shugaban jam’iyyar APC mai mulki na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya ce ba zai raina karfin ikon jam’iyyun adawa ba gabanin babban zaben 2023 mai zuwa nan kusa.
Rauf Aregebsola ya bada umarnin a goge maganar da aka yi a shafinsa na Facebook da Twitter. Wasu su na zargin Ministan da yaransa sun yi wa APC makarkashiya.
Wani Jagoran APC ya ce Muhammadu Buhari ne ya jawo PDP ta lashe zaben Gwamna a Jihar Osun, ya ce dole sai an yi gyara kafin babban zabe na kasa da za ayi a 2023
Bayan INEC ta tabbatar da ɗan takarar PDP ya kayar da gwamnan APC mai ci a jihar Osun, wani mamban jam'iyyar ya yi kuskuren harbe kansa garin murna a Ile Ife.
Allah ya karɓi rayuwar shugabar matan jam'iyyar All Progressive Congress wato APC shiyyar kudu maso yammacin Najeriya, Kemi Nelson, bayan fama da dogon jinya.
Ademola Adeleke na PDP ya samu kuri’u 403, 371 wajen lallasa babban abokin hamayyarsa Gwamna Gboyega Oyetola na jam’iyyar APC, wanda ya samu kuri’u 375,027.
Da sanyin safiyar Lahadi 17 ga watan Yuli ne hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta bayyana Ademola Adeleke na jam’iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe.
Ademola Nurudeen Jackson Adeleke, ne ya fito a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Osun da aka kammala a jiya Asabar 16 ga watan Yulin 2022 cikin sauki.
Rahotanni sun ce, Adeleke ya samu kuri’u 403,371 inda ya lallasa babban abokin hamayyarsa, Gboyega Oyetola na jam’iyyar APC, wanda ya samu kuri’u 375,027...
Siyasar Najeriya
Samu kari