Siyasar Najeriya
Kashim Shettima, tsohon gwamnan Borno, ya ce zai zama “bala'i” ga jam’iyyar APC idan ba a zabi Bola Tinubu ba, tsohon gwamnan Legas a matsayin dan takarar shuga
Kwamitin tantance 'yan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, ya kori mutane 10 da za su fafata a zaben fidda gwani da za a yi a mako mai zuwa idan Allah ya ka
Dan takarar shugaban kasa kuma jigo a jam’iyyar APC, Bola Tinubu, a ranar Alhamis, ya bayyana cewa yanzu lokaci ne da Yarabawa za su kawo shugaban Najeriya na g
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta yi watsi da tsarin kato bayan kato wajen zaben fidda gwanin takarar shugaban kasa na zaben 2023 sabanin yadda tayi.
Borno - Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya yi kira da masoyansa suyi watsi kalaman dan takaran gwamnan jihar na jam'iyyar adawa ta PDP, Mohammed Ali Jajeri
Gwamnoni za su yaki ‘Dan takarar da Muhammadu Buhari zai fito da shi a zaben Shugaban kasa. Labari na zuwa ana shirin kin goyon bayan wanda Buhari zai tsaida.
Za a ji abin da ya sa Dino Melaye ya juyawa Saraki baya, ya bi Atiku a zaben fitar da gwani. Wannan karo, Melaye bai goyi bayan tsohon shugaban majalisan ba.
A jiya ne Bola Tinubu ya fito da abin da ke cikinsa, ya fadi yadda Buhari ya nemi ya zama mataimakinsa. Tinubu ya bayyana cewa Bukola Saraki su ka yake shi.
Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, a halin yanzu yana ganawa da a akalla gwamnonin jam'iyyar APC guda biyar da Sanata Abdullahi Adamu shugaban jam
Siyasar Najeriya
Samu kari