Siyasar Najeriya
Bola Tinubu ya kaddamar da Sanata Kashim Shettima a matsayin ‘Dan takaran mataimakin Shugaban kasa, da alama Ibo sun ji haushin daukar Sanata Kashim Shettima.
Tsohon Ministan wasanni, Solomon Dalung ya fadi ra’ayinsa game da 2023, ya bayyana dalilin Asiwaju Tinubu na dauko Kashim Shettima a maimakon Kiristan Arewa.
Alhaji Atiku Abubakar ya yi magana bayan gwamnatin tarayya ta maida NNPC kamfanin kasuwanci. ‘Dan takaran na jam’iyyar yana ganin an kama hanyar yin gyara.
Rikicin da ya addabi jam'iyya APC reshen jihar Ribas ya ƙara tsananta yayin da tsohon sanata kuma babban jigo, Sanata Magnus Abe, ya ce ba ya tare da jam'iyyar.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC ya bayyana kadan daga tagomashin da ya tanadarwa 'yan Najeriya, inda ya dage cewa dole ne ya ci zabe a shekarar 2023.
A baya-bayan nan dai Najeriya ta shaida tsige mataimakan gwamnoni biyu: Rauf Olaniyan na jihar Oyo da Mahdi Aliyu-Gusau na Zamfara duk dai shekarar nan....
Dan majalisa, Hon Muhammad Gudaji Kazaure, ya bayyana cewa ya sauya sheka daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) zuwa African Democratic Congress (ADC).
Direkta Janar na Kungiyar Yakin Neman Zaben Tinubu, Adebayo Shittu, ya yi ikirarin cewa musulmi ne ke da kashi 65 cikin 100 na al'ummar kudancin Najeriya. Ya yi
Rabiu Kwankwaso da NNPP sun jimamin mutuwar wasu shugabannin NNPP a hadarin mota. Wani hadari ya rutsa da motar ‘Yan Jam’iyyar NNPP a titin Suleja-Lambata.
Siyasar Najeriya
Samu kari