Siyasar Najeriya
Lauyan dimokradiyya ya bayyana abubuwan da aka bankado a gidan tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele. Ya bayyana hakan ne a wata tattaunawa da aka yi dashi jiya.
Majalisar dattawa ta bayyana cewa, gwamnatin tarayya da ma;aikatanta sun fi kowa kin biyan kudin wutar lantarki kamar yadda rahotanni suka bayyana a makon nan.
Jam'iyyar Action Alliance (AA), ta gabatar da buƙatunta a gaban kotun zaɓen inda ta nemi kotun da ta ƙwace nasarar da mataimakin kakakin majalisar wakilai.
Elijah Ayodele, shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, ya ce mutum mafi dacewa da zama shugaban jam’iyyar APC na kasa shine Tanko Al-Makura, ba Ganduje ba.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Umo Eno ya bayyana dalilan da ya sanya ya sake naɗa kwamishinonin da suka yi aiki a gwamnatin magabacinsa, tsohon gwamna Udom Emmanuel.
Abba ya rufe shar'iarsa a matsayin wanda ake kara na 2 a shari'ar da ke guda a kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan Kano da SSG a matsayin shaida shi kadai.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP ya bayyana cewa, tabbas shi ne ya lashe zaben shugaban kasa, inda ya bayyana hujjojinsa a kasa masu karfin gaske.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya halarci daurin auren dan gwamna Zulum a birnin Maidguri da ke jihar Borno. An fadi manyan bakin da suka halarta yau.
A halin da ake ciki, kowa ya kagu ya ji asalin mutanen da Bola Ahmad Tinubu zai nada a matsayin ministocinsa, sai dai har yanzu ba a san su waye ne ba tukuna.
Siyasar Najeriya
Samu kari