Siyasar Najeriya
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan, ya shawarci manyan yan takarar shugaban ƙasa, waɗanda Tinubu ya buga da ƙasa su dawo a hada hannu don ci gaba.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, da abokinsa gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde sun ziyarci shugaban kasa mai jiran gado, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, a Abuja.
Shugaban kasa mai barin gado, Muhammadu Buhari, da shugaban kasa mai jiran gado, Asiwaju Bola Tinubu sun gana a Aso Rock sun yi sallar Jummu'a tare a Masallaci.
Zababben shugaban kasa a Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, da Kashim Shettima sun karbi bakuncin gwamnonin jam'iyyar APC da Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero.
An ja hankalin hukumomin tsaro da su kara tsaurara matakan tsaro ga zababben shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima saboda barazana.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta kasa ta karyata labarin da ke yawo cewa ta yanke shiyyoyin da zata bai wa shugabancin majalisar tarayya ta 10.
Rahotanni sun tabbatar da zaɓabɓen shugaban ƙasa, Bola Tinubu, ya zaɓi Sanata Godswill Akpabio da Sanata Barau Jibrin, a matsayin shugaban majalisa ta 10..
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP ya gabatar da sabuwar hujja a kotun karar zaben shugaban kasa inda ya ce Bola Tinubu dan Guinea ne.
Zababben shugaban kasa mai jiran gado a Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da gayyatar zuwa kaddamar da ayyuka a jihar Ribas kamar yadda Wike ya bukata.
Siyasar Najeriya
Samu kari