Siyasar Najeriya
A labarin da muka samu ya bayyana 'yan sanda suka kama mutum bakwai da ake zargin sun kashe wani basarake a jihar Ebonyi bayan zaben shugaban kasa da aka yi.
Tsohon shugaban Najeriya, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya ce ya yi kuka lokacin da aka ɗauke shi a matsayin mataimakin Yar'adu domin bai taba tsammani ba.
Tsohon kakakin majalisar wakilan tarayya, Yakubu Dogara, ya ce a halin yanzun ba shi tare da kowace jam'iyya ba, kawai yana son takara ne bisa ra'ayin kansa.
Kwana 3 kacal gabanin zaben gwamnoni a Najeriya, ana ta yaɗa cewa yar takarar mataimakin gwamnan APC a Ebonyi ta janye ta barwa ɗan uwan Umahi, APV ta karyata.
Labarin da muke samu daga majiya ya bayyana wasu masu ruwa da tsaki ke bayyana yiwuwar gwamnan Arewa ya siya kuri'u a zaben gwamnoni da ke tafe a makon nan.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP ya janye wata kara da ya shigar kan hukumar zabe mai zaman kanta na neman bincika kayan aikin zaben shugaban kasa.
Kwanaki uku gabanin zaben gwamnoni a Najeriya, jam'iyyar PDP ta shiga ruɗani mai girma a jihar Kebbi, ta dakatar da tsoffin Ministoci 2 da wasu manya biyar.
Farashin kayayyaki na ci gaba da tashi a Najeriya yayin da 'yan kasar ke ci gaba da fuskantar karancin sabbi da tsoffin takardun Naira bayan da kasar yi sauyi.
Gwamna Sule na jihar Nasarawa ya samu tagomashi a takararsa yayin da takwarorinsa na jam'iyyar NNPP da SDP suka janye masa bayan sarkin musulmi ya saka baki.
Siyasar Najeriya
Samu kari