Siyasar Najeriya
Daya daga cikin jam'iyyun adawan da suka maka Bola Tinubu a gaban Kotu, jam'iyyar Action Alliance, ta janye korafinta kan zababben shugaban ƙasa a zaman yau.
A yau Litinin, 8 ga watan Mayun ne ake sa ran Kotun Sauraron Kara na Zabukan Shugaban Kasa zata fara zaman kan karar dake gabanta kan zaben 25 ga watan Fabrairu
Kotun koli ta zabi gobe Talata, 9 ga watan Mayu, 2023 domin yanke hukuncin kan shari'ar zaben gwamnan Osun tsakanin Gboyega Oyetola da gwamna Ademola Adeleke.
Tuni kotun sauraron kararrakin da suka shafi zaben shugaban kasa a Najeriya ta fara zama kan babban zaben 2023, mun haɗa muku jerin sunayen Alkalan Kotun su 5.
Bikin jana'izar mahaifin gwamna Douye Diri na jihar Bayelsa ya haɗa Atiku Abubakar, Peter Obi, Iyorchiya Ayu da gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo wuri ɗaya.
Dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar ya nemi kotu da ta kwace satifiket din Bola Tinubu sannan kuma a haska shari'ar su kai tsaye
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun yi awon gaba da shugaban karamar hukumar a jihar Taraba, inda suka hallaka dan sandan da ke bashi kariya a lokacin da suke hanya.
Fasto Primate ya bayyana shawarinsa ga Peter Obi game da zaben da aka yi a bana, inda yace ba zai yi nasara ba a gaban kotu ba saboda wasu dalili da ya bayyana.
An yada jita-jitan Peter Obi zai more a gaban kotu don kare shi, kuma Obasanjo ne ya dauko lauyar da ta fi kowa hadari a duniya 'yar asalin Rasha, batu ya fito.
Siyasar Najeriya
Samu kari