Siyasar Najeriya
Bayan tsaikon da aka samu sakamakon rashin saita na'urorin BVAS, a yau Asabar, 18 ga watan Maris, 2023 ake gudanar da zaben gwamnoni da yan majalisar jihohi.
A yau ce ranar 18 ga watan Maris ta zaben gwamnoni a Najeriya, za a yi hakan a jihohin Gombe da Bauchi da sauran jihohin kasar. Mun kawo muku na jihohin Arewa.
An samu tsaiko a wasu rumfunan zaben Kano inda mutane suka yiwa wasu mata 3 duka don zarginsu da siyar da kuri'u da siyan kuri'u, jamian tsaro sun shiga tsakani
Mataimakin gwamna a zamanin mulkin tsohon gwamnan Ekiti da ya sauka ya miƙa wa na yanzu, Kayode Fayemi, watau Bisi Egbeyemi, ya rigamu gidan gaskiya jiya .
Rahotanni daga jihar Kuros Riba sun nuna cewa an halaka wani wakilin jam'iyya a wurin da ke kusa da rumfar zabe, kakakin yan sanda ta tabbatar da faruwar lamari
Jama'ar jihar Legas na fuskantar bazarana da hantarar 'yan daban ke gargadin cewa, ko dai su zabi jam'iyyar AOC ko kuma su zauna a gida kawai kada ma su fito.
Yau Asabar, 18 ga watan Maris zaben gwamnoni zai gudana a jihohi 28 na fadin Najeriya. Zamu kawo muku rahotanni daga dukkan wadannan jihohi da dumi-duminnsu.
An samu yar hatsaniya a wani akwatin zabe da ke karamar hukumar Kiru na jihar Kano yayin da wani mutum ya taho da birinsa wurin zabe kuma mutane suka tarwatse
Ma'akatan hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) sun fito domin yin zanga-zanga kan abin da ya faru na hana su kudin alawus a jihar ta Bauchi da ke Arewacin kasa.
Siyasar Najeriya
Samu kari