Siyasar Najeriya
Atiku Abubakar ya fadi dalilin da za a kauracewa Bola Tinubu. Kwamitin yakin neman zaben PDP ya ce dabara Tinubu yake so ya yi, ya dare kan mulki a bagas a 2023
Jam'iyyar PDP ta wanke wurin da Bola Ahmed Tinubu, 'dan takarar shugabancin kasa na APC suka yi kamfen a jihar Jigawa. Sun ce sun wanke mugun mulki da najasa.
‘Yan jam’iyyar PDP na reshen Ribas su na goyon bayan Asiwaju Bola Tinubu a 2023, Shugaban karamar hukumar Ikwerre, Samuel Nwanosike, ya tabbatar da wannan.
Bayan kasa da sa'o'i 72 da fita daga jam'iyyar APC tare da ajiye mukamin daraktan kungiyar kamfen din Tinubu, Naja'atu Muhammaad ta ziyarci Atiku Abubakar.
Wani ƙusan siyasa a jihar Abiya kuma mamba a kwamitin amintattun APC, Prince Benjamin Apugo, ya fito fili ya baygana alkiblarsa gane da zaben shugaban kasa.
Fitaccen malamin addini, Primate Elijah Ayodele a ranar Lahadi, 22 ga watan Janairu ya ce zaben shugaban kasa ba na masu jinya bane, cewa na masu lafiyar jiki.
Babbar jam'iyyara adawa ta bakin kwamitin yakin neman zaben dan takararta na shugaban kasa, Atiku Abubakar, ta bukaci mahukunfa su gayyaci Bola Tinubu na APC.
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello, ya karyata labarin da ke yawo vewa ya janye daga kwamitin yakin neman zaben dan takarar shugaban ƙasa na APC, Tinubu.
'Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana yadda APC da Buhari suka yaudari mazauna jihar Neja domin su ci zaben 2019 .
Siyasar Najeriya
Samu kari