Siyasar Najeriya
Manyan taurarin jaruman Kannywood da suka hada da Ali Nuhu, Adam Zango, Daushe da sauransu sun bayyana goyon bayansu ga Bola Ahmed Tinubu na APC a zaben 2023.
Rahotannin daga jihar Ribas sun bayyana cewa dan takarar gwamna a jam'iyyar Accord wuta, sun lalata motar sulken da yake ciki yau Asabar 21 ga watan Ajanairu.
An samu tsaiko a wata jihar Kudu yayin da wasu 'yan bindiga suka farmaki mambobin jam'iyyar APC a lokacin da suke tsaka da gudanar da taron jam'iyyar a jihar.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, yace PDP ce kaɗai mafita ga yan Najeriya idan suka son samun zaman lafiya a ƙasa.
Fitacciyar 'yar siyasar jihar Kano kuma tsohuwar Sanata Naja'atu Muhammad ta bar jam'iyyar APC. Tace dukkan jam'iyyun siyasa daya suke a Najeriya babu banbanci.
Kotun Koli a Najeriya ta kawo karshen takaddama kan tikitin takarar majalidar wakilan tarayyya daga jihar Kebbi, ta bayyana sahihin dan takara a inuwar APC.
Wata kungiyar 'yan arewa ta yi kira ga tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya hakura da takara ya koma bayan wanda yan arewa suke kauna.
Babbar kotun tarayya mai zama a babban birnin tarayya Abuja a jiya Jumu'a ta soke tikitin takarar dan majalisar wakilai daga jihar Imo, ta nemi a yi sabon zabe.
Yayin da harkokin kmafe ke ci gaba da gudana gabanin babban zaben dake tafe. Gwamna Wike ya yi barazanar kwace filin wasan da ya sahalewa Atiku a jihar Ribas.
Siyasar Najeriya
Samu kari