Shugaban Sojojin Najeriya
A labarin nan, za a ji yadda rundunar tsaron Najeriya ta yi martani ga Turkiyya bayan ta ankarar da ita kan sabuwar yan ta'adda mai basaja da bayar da tallafi.
Sojojin Najeriya sun ƙi karɓar cin hancin N13.7m, sun kama mutum 12, sun ceto wasu uku da aka sace tare da kwato makamai, kuɗi da babura a Filato da Kaduna.
A labarin nan, za a ji yadda dakarun Najeriya suka samu nasarar cafke wani kasurgurmin dan ta'adda da ya addabi mazauna jihar Sakkwato da kewaye, ya fara tone-tone.
A labarin nan, za a ji abin da tsohon shugaban kasa a mulkin soja, Janar AbdulSalami Abubakar ya fada a kan marigayi Muhammadu Buhari bayan rasuwarsa.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun tsaron Najeriya sun kai farmaki ga wasu yan ta'adda da suka kusa haura 300 a hanyar Kebbi da Zamfara, an kashe da dama.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Wakilan Najeriya ta fara fafutukar neman hanyar kawo ƙarshen zubar da jinin bayin Allah ba dare ba rana a fadin jihar Filato.
Tsohon hafsan sojojin Najeriya, Janar Azubuike Ihejirika ya bukaci a fara tilasta horon sojoji ga matasan NYSC don cusa kishin kasa da kawo karshen ta'addanci.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun yi amfani da bayanan sirri wajen dakile mummunan hari da 'yan ta'addan ISWAP ke kokarin kai wa Borno.
A wannan labarin, za a ji cewa mazauna Shinkafi da sauran sassan Zamfara sun bayyana cewa yanzu haka an firgita yan ta'adda da ke karkashin Bello Turji.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari