Shugaban Sojojin Najeriya
A labarin nan, za ji cewa rundunar yan sandan Kano ta samu kiran gaggawa a kan fashewar wani abu da ake kyautata zaton bam ne, wanda ya jikkata mutane 15 a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya ce raunin iyakokin kasar na taka rawa wajen ta'azzara rashin tsaro.
A labarin nan, za a ji yadda sojojin Najeriya suka fatattaki mayakan Boko Haram da suka kai hari sansaninsu da ke yankin tafkin Chadi bayan sa'o'i.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun yi aman wuta ta sama da kasa a kan mayakan ISWAP da suka buya a wani sansaninsu dake dajin Sambisa.
A labarin nan za a ji cewa gwamnatin jihar Sakkwato ta tabbatar da aniyar tattaunawa da yan bindiga da suka addabi al'umma domin kawo zaman lafiya.
Za a ji majalisar dokoki za ta duba yiwuwar samar da tsaro a Najeriya ta hanyar duba wasu daga cikin dokokin ƙasa, daga ciki har da batun yan sandan jihohi.
A labarin nan, za a ji cewa harin da Israila ta kai kasar Iran ya jawo asarar rayukan manyan dakarun tsaron kasar, daga ciki har da masu tsattsauran ra'ayi.
An kama ɗan ƙasar China a Borno yayin da sojoji ke gudanar da ayyukan yaƙi da ta'addanci. Sojoji sun kuma kama wasu masu ba 'yan ta'adda kayayyaki da bayanai.
Za a ji cewa Mohammed Abacha ya fara daukaka kara kan hukuncin da ya hana shi mallakar rijiyar mai ta OPL 245 da ke hannun kamfanonin Agip and Shell.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari